taura biyu 30

9.5K 658 37
                                    

*_MAMUH GEEE_*


_*TAURA BIYU....*_🍒
          _Mi amor-mi vida...._
 

_Viawattpad@mamuhgee_


                   *30*
 

  *_gskia I really appreciate_*😍
*_masoyan taura biyu_*💋


Zaune take gaban mum Banda tsayayar hawaye ba abinda take sbd duk duniya batajin zata iya abinda mum 'din tace na cewar ta cire muh'd cikin ranta sbd tasan ba abune Mai yiyuwa ba,

Cikin baqin ciki da damuwa mum 'din tace,

I will never forgive that horrible ninja lady for wat she has done to my family,,
The family I build with so much love,
She distroy everything for me,,,,

Cikin hawaye Khadija (Davina) tace,

Mum please stop blaming ayshah sbd mu muka dama muka za6i rayuwar datafi, rayuwa Mai 'dorewa ta gobe a qiyama,,

Tashi mum 'din tayi jiki a sanyaye sbd gabaki 'daya yanxu Bata iya zaman mintuna da 'yayanta sbd zancen addininsu dasuke yimata akoda yaushe.

Cikin sallama yashigo qayataccen palon Yana tashin qamshin turaren Arabian oud cikin farar tsadaddiyar jallabiya fara blue Sai Kyau da hasken fatarsa ya da'da bayyana.

Kallo 'daya mum tayi Masa ta 'dauke Kai ta nufi hanyar bedroom 'dinta yayi saurin Shan gabanta tareda riqo hannunta fuskarsa 'dauke da wani lallausan murmushi yace,

My sweet mum please don't stop ignoring me like this,,
I love you so very much mum so will you please stop ignoring me mum,,

Kallonsa tayi tayi son 'danta da kewarsa na 'dawainiya da ita ta rintse ido tareda juyawa zatabar gurin..

Granny,,,,

Cak ta tsaya tareda sakin  tareda juyowa Nan take tasaki fuska kamar ba itaba da gudu ya qaraso gurinta ta 'daukesa sama duk da yaqara girma sosai tace,

I miss you so much my beautiful boy..

Kumatunta yaja cikin dariya kamar yanda taja nasa yace,

I miss you too granny but I won't stay with you today since you're angry with my daddy.

Bedroom 'dinta ta nufa dashi tana cewa,

Your daddy is a stubborn man he doesn't care for me now....

Murmushi yasaki harsaida haqoransa suka 'dan bayyana sbd yasan mum ta sauko sosai sbd tsananin sonda takewa mahmud Amma yakasa gane meyasa ta tsani ko sunan uwar Mahmud 'din afada.

Juyowa yayi gefen Khadija dayar kolacin take zaune tana kuka ahankali ya zauna a sofa Yana kallonta yace,

Menene Kuma Khadija?

Ahankali tace,

Shaikh just pray for me sbd naji ajikina nice Zan biya dukkanin haqqin ayshah da aka zalunta Dan kuwa tun yanxu nafara ganin ishara Kuma na tabbatarda duk inda ayshah take Bata cikin kwanciyar hankali tunda Bata tareda iyayenta da 'danta duk sbd soyayya.,,,,

Katseta yayi cikin 'dan yamutse fuska yace,

Karki ha'da kanki da ita sbd ita itace ta za6i kawo 'danta dantayi rayuwar dataga dama afterall tasan inda nake tunda harta kawomin 'dana so inda tanada niyyar Zama Dani da tuni ta bayyana kanta Amma she chooses to stay away and wani gefen zuciyana is telling me we are better without each other.....

Kallonsa tayi da jajayen idanuwanta tana girgixa Kai cikin kuka tace,

Shaikh kaiba butulu bane karkayi butulci da raharamarda Allah yayi maka ta musulunci ta dalilinta,
Shaikh kome ayshah tazama arayuwa Kaine sanadi,
Koda yake basai nafada ba Zaku gani akaina duk da banjiba banganiba Amma haqqi zai sauka akaina.

TAURA BIYU✅Where stories live. Discover now