taura biyu 34

8.1K 602 6
                                    

*_MAMUH GEEE_*

_*TAURA BIYU....*_🍒
          _Mi amor-mi vida...._
 

_Viawattpad@mamuhgee_

                   *34*

Tafiya ka'dan tayi bayan tabar gidan taji takasa riqe kukan dake son fito Mata ta durqushe agurin tasaki kukan cikin qaramin sauti zuciyarta na neman tarwatsewa..

Zama kusada ita Mahmud yayi tareda 6ata fuska zai fashe da kukan shima yace,

Mummy who beat you?

Sake sakin Wani kukan tayi tana jawo 'danta jikinta.

Saida tayi iya Wanda zuciyarta ta 'dan rage nauyi kafin tafara qoqarin tashi taji ankira sunanta cikin sanyayar murya Mai taushi.

'dagowa tayi tareda miqewa tana juyowa idanuwanta suka sauka kan muh'd dake tsaye akansu yayi folding 'din hannuwansa a qirjinsa Yana kallonsu cikin tsananin sonta da tausayinta sbd mum takirasa tafada Masa Amma bayajin zaifara zuwa asibiti gurinsu Deen batareda yafara sanin inda ayshan da 'danta sukeba.

Sabbin Hawaye ne suka gangaro Mata cikin karyewar zuciya tace,

Murphy..

Lumshe idanu yayi zuciyarsa na tsananta tafasa da ganin yanda ayshan takoma.

Cikin kukan da baya fita sosai take kallonsa tace,

Where were you Murphy?
Deen has destroyed my life,,
I'm not dsame ayshah you used to know,,
I'm a shame now...... kukane ya qwace Mata ahankali tayi shiru tana rerowa zuciyarta na qara kaririyewa.

Matsowa yayi gabanta ya tsaya murya a karye yace,

Ayshah insha Allah wahalanki da kukanki ya qare,,
Girgixa Masa Kai tayi cikin kuka tana cewa,

I have no one to see or call my own..,I'm all alone..

Karki cire Kai daga rahamar ubangiji ayshah,
Have faith in Allah insha Allah everything will be alright again.

Kamo hannun Mahmud yayi tareda Jan akwatinta ya kalleta yace,

Let's go.

Kallonsa tayi saikuma ta sunkuyar dakai tabi bayansa ya bu'de musu motarsa suka shiga ya tada suka tafi.

Tunda taga sun fita garin Abuja ya gyara Zama tareda qarawa motar gudu sosai suka 'dau hanya ta rintse idanuwanta hawaye suka gangaro zuciyarta ta karye Dan kuwa kobai fa'daba tasan gida zai kaita.


********
Zaune suke suna sauraron abinda shaikh abdallah yake fa'da zuciyarsa ba da'di..

Tabbas malam babba kun Bari shai'dan dason zuciya sunyi galaba akan sani da kukedashi na addini,

Meye al'ada?
Al'ada fa ba musulunci bace hasalima gurarare da dama tayi hannun Riga da abinda musulunci yace ayi.,

Malam babba wannan al'ada da kuka 'dabbaqa gatanan Kuna gani tayi sanadin rushewar mutumci da girmanku a idon masu mutuntaku sbd yanzu meye amfanin wanna?""""yafada Yana 'daga jaridar hannunsa ta ayshah da aka bugo.

Gyara Zama yayi ransa na qara 'daci yace,

Wlh nayi baqin cikin rayuwar data samu ayshah sbd nida ban haifetaba nafi Jin zafin mummunar qaddarar data sameta,

Shi Wanda kuka wulaqanta 'yartaku akansa gashinan Kuna gani a tv da jaridu irin kyakkyawar rayuwar dayake yi duk sanadin 'yarku data Zama silar musuluntarsa.,

Maimakon da kuka gane komai ku gadewa Allah da aure sukayi ba zaman sa6on Allah ba saiku aje wata al'ada ku rufawa kanku asiri kubarsu.,
Idanma har hakan bazata yiyuba ku binciki 'yarku Mana ku gano ta inda Zaku warware matsalar cikin ilimi,

TAURA BIYU✅Where stories live. Discover now