Completed✔

506 19 7
                                    

*بسم الله الرحمن الرحيم*

🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MAKAUNIYA CE*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Page 43...

By
Jiddah S Mapi

*____________________________________*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociatio

~Afrah kallon Minal kawai takeyi cikin mamaki, Minal sai faman sannu kawai takeyi mata harta kaita d'aki, suna shiga Afrah ta rungumeta tana kuka tareda Neman gafaranta Minal tace ba komai Allah ya yafe mana baki d'aya, Bilal ne ya shigo d'akin fuskarshi a had'e yace "Babyna inajin yunwa fa ki nema min Abinci kar na mutu"
Dariya Minal tayi tace "rago kawai"
"Nine ragon?"
Minal murgud'a mishi baki tayi tace "eh"
Shiga d'akin yayi da gudu itama ganin haka yasata tashi ta d'ale gadon tana tana ihu, Afrah murmushi kawai tayi sun birgeta matuka, har takeji inama ace itace, Cikin share hawaye tafara Neman gafarar Bilal, Bilal ma yace ya yafe mata, haka sukayi kwana biyu a gidansu Afrah, Hajiya Babba sai nan nan take da Bilal idan yace zaisha ruwa saitayi wup ta d'ibo mishi domin tsoron kada ya kira mata 'yan sanda, Maman Afrah ma ta nemi gafaran su Minal da Bilal duk sun yafe mata, Hamma Yarda ganin Afrah tayi hankali yasashi tambayar Aurenta a wurin Bilal, ba b'ata lokaci Bilal yabashi itama Afrah taji Hamma Yarda yashiga zuciyarta, rana d'aya akasa Auren Hamma Yarda da Afrah, Baby da Latif akan sadaki Dubu d'ari, Daddy ne zai zama waliyyinsu 'yan Matan duka, gyare gyare akeyiwa Amaren gaba d'aya harda Minal Inda suka zama kawayen juna, sunja Afrah jiki tamkar 'yar uwarsu.

***************

"Cikin Minal sai kara girma yake, Bilal da mommy suna kula da ita sosai, Saidai muce Allah ya sauketa lafiya, sukuma Amaren Allah yasa ayi biki a sa'a"

Tammat bi Hamdilillah, Anan nakawo karshen wannan littafin me suna "MAKAUNIYA CE" Kuskuren danayi Allah ya gafarta mini, Tunatarwa danayi kuma Allah yabani ladanshi.

*GODIYA*

Banida bakin dazan gode muku masoyana masoyan littafin makauniya ce, musamman 'yan group na MAKAUNIYA CE FANS GROUP 1 da kuma MAKAUNIYA CE FANS GROUP 2 hakika kun bani gudumawa me yawa babu abinda zance muku saidai Allah yabar kauna, Aliyu Ibrahim kaima ina gode maka hakika kaima kabada gudummawa nagode sosai.

*BAZAN MANTA DA KUBA KANNENA*

Walida S Mapi
Abubakar S Mapi
Aisha S Mapi
Halima S Mapi
KHadija S Mapi
Zahraddeen S Mapi
Yasir S Mapi

*KE TA DABANCE*

Maryam S Mapi

*MUCH LOVE TO MY DAUGHTER*

Afrah

*GODIYA GAREKU MAPI FAMILY*

Maryam Mapi
Hauwa Mapi
Halima Mapi
Zainab Mapi
Hafsat Mapi
Na'ima Mapi
Sadiq Mapi
Haruna Mapi
Sudais Mapi
Aisha Mapi
Khadija Mapi
Shu'aibu Mapi
Faisal Mapi
Hajara Mapi (RIP)
Rukayya Mapi (RIP)
Sharifa Mapi (RIP)
Zuwaira Mapi
Khairat Mapi
Nana Mapi
Amir Mapi
Khalifa Mapi
Sadiya Mapi
Alkali Mapi
Jamila Mapi
Barista Mapi
Yusuf Mapi
Hafeez Mapi

Nagode sosai Saimun had'u a littafina na gaba Wanda insha Allah zanyi iya bakin kokarina Dan ganin na kawo muku shi bada jimawa ba.

"Kada Ku manta zaku iba bibiyana a shafina na.

Instagram @Pretty jiddah

Facebook Jiddah S Mapi

Wattpad Jiddah S Mapi

Har kullum ina tare d'aku.

Ban yafeba wa duk Wanda ya siyarmin da littafin Makauniya ce domin bana kud'i bane, ayi hattara.

Allah yahad'amu a haske

✔ote & comments

*Wattpad*

_@jiddah S Mapi_

You've reached the end of published parts.

⏰ Last updated: Nov 28, 2020 ⏰

Add this story to your Library to get notified about new parts!

MAKAUNIYA CE Where stories live. Discover now