Part 36

86 13 0
                                    

*RIJIYA TA BA DA RUWA...!*

*©️OUM_MUMTAZ*

      
*36*

Kowa ya watse an bar Ummi zaune bisa tsakiyar gadon ta tayi shiru alamun zurfafa cikin tunanin ta,kuma ba komai take tunawa ba sai yadda take masifar kaunar wannan bawan Allah Zulayma,amma ta lura shikam idan ma akwai wacce ya tsana a rayuwar sa bai wuce ita bace sbd gani yake da rabon zaman ta tare dashi ne ya rasa Husnah! A dan daburce ta dago idanuwan ta kuwa ras ya sauka akan Zulaym daya banko kofar dakin nata ya shigo jikin sa sanye da boxes daya fallasa gargasar jikin sa da kuma surar sa mai girgiza zukatan magauta. Babu shiri Ummi tayi kasa da kanta jikin ta na daukar rawa kamar wanda taga dodon ta sabida yadda murdadden jikin nasw ya girgizata kamar wani dan wrestling.
Zama yayi kan kujerar dake gaban mirrow ya daura kafa daya kan daya hannun sa rike da wani glass cup da akoi ruwa a ciki,inda ya ajiye akan mirro sannan ya balli kwayan wasu magunguna guda biyu dake hannun sa ko wanne dai daya,yana aika ma Ummi da wani irin kallo daya sa hanjin cikin ta kadawa kamar zata arce.

Saida yasha maganin kamin ya mike daga zaunen da yake ya fice daga dakin zuwa nasa a zuciyar sa kuwa Allah ne kadai yasan maganin mai yasha!  Wanda takura masa da Ammih tayi ne yasa shi zuwa gidan a yau badon ya so ba, wanka yayi,hadi da feshe jikin sa da turarikan shi masu dadin kamshi daga lokaci zuwa lokacin yakan sakin wani irin shegen murmushi da kallo guda idan mutum yayi masa zai kuma tabbatar dana mugun ta ne.
Still yanzun ma boxes ne a jikin sa ya doso dakin nata yana ta faman gaggantsarewa alamun wani irin abu ne ke taso masa from no where yana sakin hamma da kuma tandar baki.

Kamar wacce ke jiran ace mata cas tace as,haka Ummi ta zabura daga zaunen da take zuwa can lungun gadon ta sabida ganin yadda Zulaym ya banko kofar dakin da kuma yadda yake doso zuwa inda take kamar mayunwacin zaki...

"Zonan don ubanki!" Zulaym ya fada cikin kakkausar murya da zuwa wannan lokacin wani irin gumi ne ke yanko masa,ga wani irin tsuma da jikin sa keyi! "Kayi hak...u r..." ai kuwa kasa karasa maganar tata tayi sabida yadda yayi mata wani irin warta da hannun sa guda batare da jinkirin komai ba jikin sa ta tsuma ya tattare mata lafayar da take sanye dashi hadi da yin sama da  zanin dake jikin ta,sannan ta janyo pantis nata kasa,ya kuma afka mata cike da tsantsar rashin imani da kuma tausayi a cikin wannan suturar da aka kawo ta,kamar wanda ya samu karfe.

Tin a lokacin daya fisgota,tafara kokarin kwacewa cike da tashin hankali take girgiza masa kai amma sam baijin ta! A lokacin da ta fahimci abinda yake da niyyar aikata mata wani irin rikitaccen kuka ta fashe dashi sabida tashin hankali...

A lokacin daya ratsa kansa zuwa cikin jikin ta kuwa cak! Komai ya tsaya da aiki a jikin ta na wucin gadi sbd jin wani irin abu mai kama da icce nata famar shiga da fice a jikin ta yana kuma yi mata rauni da nan take ta naimi wannan kukan ta rasa shi sai wani irin mazari jikin ta ya fara ihun ma ta gagara yinta...tin tana iya fahimtar abinda yake aikata mata har koman ta ya tsaya cak...!

Shi kam Zulaym da yasha pills na karin sha'awa sosai ya mugun fita hayyacin sa babu ji babu gani yake ta faman aiki babu digon tausayin ta ko kadan cikin zuciyar sa! Wanda Ummi tin tana kirga iya adadin sumar da take tana farfadowa cikin azaba har ta saduda kawai tana jiran mala'ikan daukar rai ya dauki rayuwar ta...

Tinda karfe goma Zulaym da ya haike na yar mutane bashi bane ya dawo cikin natsuwar shi saida a kalla ya shafe kimanin awanni hudu raa ras sakamakon pills din daya dura ma kansa! Wanda zuwa wannan lokacin idan kuka ga irin tabargazar daya aikata ma baiwar Allah zai kun zubda mata hawaye sabida rashin tausayin da Zulaym ya gwada mata kaman ya samu wacce ta jima da sanin harkar,nan kuwa yarinya ya samu sabuwa fil a laida da bata taba yin wani ganganci da budurcin nata ba!!
Gata nan kwance a wajen cikin jini sosai babu alamun numfashi tattare da ita,kayan nata da bai cire mata a farko ba zuwa yanzu gaba daya sunyi hanyar garin su baima san lokacin daya cire mata su ba.

Mikewa yayi daga kanta bayan komai ya lafa jikin sa kaman wanda aka zare ma lakka haka nan ya idasa mikewa ya zare jikin sa daga nata yana kallon fuskar ta dake bushe da jirwaye na hawaye ga wasu kuma na koron wani alamun idanun ta biyu ne,wani irin abu ne yaji ya chaki zuciyar sa da har saida ya dafe saitin hadi da lumshe idanun sa na yan wasu sakanni,kamin kuma ya bude su tar akan fuskarta ya sake zuba masu...

A hankali ya soma bin kyakkyawar fuskar ta da kallo,zuwa kan lallausar bakin ta dake ta faman motsi masu kyan gaske,har idanun sa ya gangaro zuwa kan dukiyar fulanin ta da suka kada sukayi jazir dasu a tsaitsaye suna kallon sa sakamakon yadda ya murza mata su bana wasa ba... A lokacin ne kuma wani irin tsoro mai tsananin gaske ya rufta masa sbd arba da yayi da private part nata dake bace sosai kaman wanda aka yanka karamar dabba...

"wayyo Allah na shiga uku mai ka aikata yau Zulaym..." ya fadi maganar a mugun gigice ya mike daga kwancen da take yana na girgizata hadi da kiran sunan ta, "don Allah kiyi hakuri ki bude idanun ki wallahi sharrin shaidan bada gangan na aikata hakan a gare ki ba, wayyo Allah na kar yar mutane ta mutu a hannu na."

Ya fada a kidime yama rasa taimakon gaggawar daya kamata ya bata,sai kuma can kamar wanda aka minstina ya mike a zabure zuwa cikin toilet ya jona heater sbd akoi wuta a lokacin,ai kuwa cin kankanin lokaci ya tafasa ya juye a jacuzi ya hada dai dai yadda ya kamata sannan ya fito hadi da daukar ta zuwa cikin toilet din. Wani irin ajiyar zuciya mai karfin gaske ta saki hadi da son mikewa a zabure sakamakon yadda taji ruwan ya wani irin ratsa mata sassan jikin ta... sosai ya sake shiga tashin hankali ga wani irin tausayin ta daya dabai baye shi lokaci guda sabida ganin yadda ruwan ya chanza launi.

Bashi ya daina tsoma ta a ruwa yana fiddo da ita ba,saida ya tabbatar da cewa ruwan ya daina chanza kala kamin yaji hankalin sa ya dan kwanta.
Inda kuma a cikin wannan daren yayi mata wanka soso da sabulu... Dik abubuwan da yake mata tana jinsa amma ta gagara bude idanun ta sbd wani irin zogin da zuciyarta ke mata harma ya zarce wanda kasan ta keyi mata ga yadda fatar idanun ta suka tasa sosai ko bude idanun ma bazata iya ba.

Da kyar ya samu ya shawo kanta tayi wankan tsarki wanda kuma har zuwa lokacin ta gagara bude idanun ta,ta daura akan mutumin data kaunace sa fiye da ko wane da namiji a duniya idan aka cire mahaifin ta amma sai gashi da abinda zai saka mata ranar da aka kawo ta cikin gidan sa matsayin matar sa ta sunna...! Maganar fatar baki ma ta gagara hada su shine ke kidan sa ya kuma yi rawar sa,inda shima yayi wankan kamin ya fito da ita daga toilet din,nannade ta yayi cikin wani lallausar bargon ta,yakai ta parlo kan 3seater sannan ya koma dakin ya yaye bedsheed din dake kaca kaca ya jefa cikin machine ya tattare dakin sosai ya kuma shimfida wani sabo da ya gansu reres cikin worldrop nata,ranar fa baccin ne ma ya kaurace ma idanun sa sabida tashin hankali yayi abu da niyyar ya kuntata mata,kuma yaci nasarar hakan amma gashi shima a kuntacen ya kwana dik da wani sashe na zuciyarsa cike yake da nishadin da dik wani da namiji yake shiga idan ya samu matarsa a cikakkiyar mace.

Da shike yasan ta kan aikin gida sosai sabida taya Husna da yake yanzu ma har su borner ya jona cikin dakin da nan take ya dauki wani irin kamshi da kuma sassanyar raba daya dauka sanadiyyar kunna Ac din da yayi.

Wani riga mai laushi armless iya gwiwa ya ciro mata,sannan ya fito zuwa parlon da har zuwa lokacin itama baccin ya gagara zuwar ma idanun ta,sabida gani take da zarar ta rufe idanun ta Zulaym zai sake aikata mata makamancin abinda yayi a baya.

Daukar ta yayi zuwa cikin dakin ya zura mata rigar,tare da shafe ta da mai nata na lotion daya gani kan dressmirrow.

Sannan ya shimfida mata sallaya ya saka mata wani hijap har kasa ya zaunar da ita kan sallayar cikin muryar dari-dari ya ce,"Kiyi sallah kinji harma an shiga tintini." sbd harga Allah shifa wannan shurun nata sosai yake masifar daga masa hankali ko zagin sa ne ma shi ya yarda tayi inda zaisa zuciyarta ta huce.
Sannan shima ya tafi dakin sa ya sanya jallabiya bayan ya sake dauro alwala ya tada kabbara sallah.

A gurguje yana idar wa ya shiga kitchen ya daura ruwan zafi ya hada mata shayi mai kaurin gaske daya sha madara da bornvita zuwa dakin, inda ya barta ya tarar da ita jingine jikin gadon ta kuma har yanzu idanun ta biyu ta zuba ma wuri guda ido kamar mai son gano wani abu.

Wannan tea din daya kawo mata a lokacin daya mika mata batayi musun karba ba sabida da hankalin ta tinda tasan ko bata sha ba kanta ta cuta ba wai shi Zulaym din ba,tana gama sha ta ajiye kofin a wajen gumi sai faman karyo mata yake,wanda hakan yasa shi cire mata hijap din ya kwantar da ita ya kuma kara mata gudun Ac kamin ya fice daga dakin da nan take wani irin azababben bacci yayi awon gaba da ita...


*vote*
*comment*
*share*

RIJIYA TA BA DA RUWA???? Where stories live. Discover now