35

3.6K 311 20
                                    

*🙆🏻🙅🏻TAFARU TA KARE🙆🏻‍♂🙅🏻‍♂....Anyiwa me dami d'aya sata.....*

*Billy Galadanchi*

*Haske writer's Association*

*Sadaukarwa ga Ameena jibril muh'd(Slimxy).*

  Wattpad 68billy galadanchi

*Mom sayyed and noor, Sainah tawa, Umm Ramlat son so fisabilillah*
      
35
Sa'a yae yazo ummie tana bacci tace kar wanda ya tasheta se sanda ta tashi dan kanta, d'akin dayake tsammanin nanne d'akin da Meenal take ya nufa kai tsaye. Babbarsu tasha gabanshi had'e da zubewa k'asa

"Kamun rai Takawa, Anyi hani gareka daka shiga d'akinnan" wani kallo ya wurga mata daya haddasa mata barin wurin ba shiri,shikuwa kai tsaye ya shige d'akin abinshi, baccinta takeyi cikin kwanciyar hankali sanye da riga doguwa ta tufke gashin kanta a tsakiya, ba komai a fuskar nan tayi fayau, zama yae bakin gadon yad'an bubbugashi a hankali, bud'e idanta tae dama baccin bawai ya mata nauyi bane ba ta sauke lumsassun idanuwan ta a kanshi, zabura tae ta mik'e zaune

"Takawa ummie ce tace kashigo nan? Dan Allah karufa asiri na kartace nice nace kazo" K'ura mata idanshi kurun yae batare da yayi magana, shise yaga tama masa fari sosai

"Naga kinyi fari, ko bakida lafiya ne" Juye fuskar ta tae zuwa d'ayan gefen tace

"Lafiya k'alau hutune kawai, dan Allah idan har ummie batasan da zuwanka ba ka tashi ka tafi" murmushi yanxu kam yae

"Naji zan tafi amma dole sekin mun kiss" wara idanta tae

"Wane irin kiss kuma? Haba mana Takawa ka tausayamun mana" Gyaran zaman shi yae alamun ba inda xani

"Sekiyi ai, ni idan har bakimun kiss ba tokuwa tabbas ki sani kwanciyata zanyi a d'akin nan in shaidawa ummie idan tazo kece kika saka aka kirani har nan" wara idanta tayi waje sannan ta matso kusa dashi

"Haba yayana, ka tausayamun kaji, kaga idan kamun ka zubar mun da k'imana awurrin ummie, ka tausayamun kaji" D'age kafad'un sa yae alamun kanki akeji

"U kiss me i lv, idan bakimun ba insha Zamana kuwa" matsowa ta k'arayi kusa dashi harta doma ruwan hawaye

"To kawo kuncin mana" Dariya ce taso kub'uce masa amma seya kintse yace

"Wane kunce kuma? Ai irin wanda nake mikin nan zaki mun,idan ba haka ba kuwa konan dacen bazaniba" wara idanta tae waje cikin yamutse fuskar nan har lokacin tana zubar hawaye

"Irin wannan na 'yan iskane fa Takawa, dan Allah ka ceceni, kajiyo muryan ummie ko, ka tafi dan Allah nasan yanzu nan zata shigo"

"Idan fa bazaki zo kimun ba senazo nikam na kwanta abuna anan" Matsowa tayi jin muryan ummie nata matsowa kusa ya sanya tazo daf dashi amma ta kasa komai

"Gani" shine abinda tace masa, da murmushi a fuskar sa yace

"Ni haka nake miki malama?, ai zuwa zak8yi ki bani asalin french kiss ki tsotsa ki lasa na mintuna biyar,koda yake ummie na nan mintuna biyu na rage" kasa yin komai tayi seda taga da gasken dai ba inda zashi, sannan ta kawo fuskart kusa da nashi ta runtse idanta,shiru beko motsa ba harta bud'e idanta

"To gani mana"

"Yarinya baki shiryaba kenan, ni ai ninake miki sekiyi hakan kema" Badan tasoba ta had'e bakinta da nashi cikin takaici, had'uwar bakinsu tayi daidai da shigowar ummie a d'akin da sauri ta koma da baya tana kalima, janye jikinta tae da sauri ta kalli k'ofan jin muryan ummie, k'ara sautin kukan ta tae shikuma ya mik'e yana murmushi abunshi, naushi tashiga kai masa k'irjinsa da duka hanna yenta biyu, beyi k'ok'arin hanataba se dariyar sa dayakeyi, matsowa yae sosai ya rungumota gaba d'aya se kuka takeyi

TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata...Where stories live. Discover now