maleek 49 _ 50

475 41 0
                                    


     49 _ 50

Not edited

2yrs later

Haba maleek wai  ni ya kakeso nayi da Kai ne eye, nidai nayi iya abinda zan iya zan iya yi maka Amman ka kasa hakuri, sheraka  biyu da yan kai ai ba wasabane kilan ma ta manta da Kai a rayuwa me yiyiwa ma tayi aure,

Lumshe ido maleek yayi yakoma ya jingina da kujera,duk yazama abin tausayi kallo daya zaka masa kagane muguwar ramar da yayi kamar bashiba ga kuma rashin kwanciyar hankali karar a fuskarshi,

Da kyar yabude baki yace sis me kuma nayi nifa bance komai ko kinganmu Ina kuka ne nace miki nadena fa kuma tin daga nan bansakeba, kuma mgnar meenal kiyi hakuri Amman nasan har abada bazan taba cire meenal araina ba kuma Kullum zuciya ta nagayamin meenal tananan kuma zan ganta da kaina tan nan tana jira na kamar yadda nima nakejiranta,

Kallon anya kasan abinda kake cewa kuwa take masa,

Kamar koya yasani yace sis nasan abinda nakeyi kuma zaki ce nagaya maki,yana gama fada ya miki ya wuce daki abunsa yakulle kanshi,

Tagumi maleeka ta zuba tace ohhni nashiga ukku wai yanzu haka rayuwar yarannan zata kasance, toh Allah y kyau ta ya kawo mafita.

Muhassin yana zaune a folon maleeka bayan  sungama gaisawa tace ya madam din,

Dan Sosa Kai yayi yace she's fine,

Daman sis abinda yakawoni shine nifa alamarin maleek yana Bani tsoro Sam yadena mgna baya Kula kowa daga masallaci sai daki, duk yabi ya rame, ya lallace nikaina fa gaisuwa kawai ke hada ni dashi and that is all shifa aganinshi nasan Idan meenal take Bana son gyamasane, ya tsane ni kwata kwata yana min mgna me ma badon yanasoba,sbda mace Kai gaskiya da sake dole musan abinyi kafin issue din yazama out of hand.

Kaga muhassin I  have do my best bansan kuma me zansakeyiba nide Ina masa addua and that is all,Allah y shige mana gaba,

Amin ni zanwuce Sis, agaisheda mus'ab

Murmushi tayi tace zeji yana gurin Nanny dinsa, Ka gaidamin samha Inan zuwa insha Allah.


Dandazon al'umma ne yara da manya sai ihu suke a kofar wani gida kana de ganin gidan kasan gidan hayane,  tsakiya kuwa mata biyu aka basu fili sai dambe suke Bana wasaba, can na hango falmata ancire mata zani daga ita sai Dan skirt, matar ta kai kasa tana cigaba da nusar mata baki daga hannu tayi da karfi ta kaimata nushi a hanci, nan da nan hanci ya fashe jini da yafara gangarowa mutane sai kokarin rabasu suke Amman sunki,

Wasu samarine suka cikin zafin nama suka Janye falmata, tana huci ta kama kugu tana girgiza tace billahillazi yarinya ta kara zakina taga yanda zan ragargaza bakin ehe, tafada tana huci

Korar yaran samarin suka shiga yi suna watsewa,

Horn din mota yasa falmata shigewa gidan da gudu, mutumin na shigowa gidan cikin fushe yana,ramu kina inaa,

Jin shiru yasa yashige dakin kwance yaganta an lika mata auduga ga hanci, meye haka kuma ya tambaya fuskarsa a murtuke,

Kuka tafashe dashi tace mai gida gaskiya banzan iya zama da wannan mahaukaciyar matarba, wai daga su bara'atu sunzo shine suna tafiya tashigo har dakina ta cakumeni da dambe wai muna tamata habaici,

Cikin tsananin fushi yace shine sbda ku Tona min asiri zaku fita titi kuna dambe ko,

Fita yayi a fusace ya tsaya tsakar gida yana kwala ma falmata kira,

Fitowa tayi taci damara a kugu tana wai ubanwaye ke kwala min wanann kiran sai kace a mahauta,

Mutumin baibi takantaba yace Ina son yanzu basai anjima ba kitattara ki ki barmin gidana don banzan iya da masifa, Don ke wallahi annobace tinda kikazo kika watsa min gidan Kullum cikin tashin hankali daga taimako,  To ko minti 5 ban son ki kara maza ki kama gabanki ki koma Inda kika fito matsiyace,

"MALEEK"Where stories live. Discover now