Chapter 5-10

58 3 2
                                    

💮💮💮💮💮💮
FAYROZ
💮💮💮💮💮💮

MALAKAR
ASMA'U NANA (NASMERH)💕💕
AND
FATIMA USMAN BAUCHI

✍ *✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* ✍✍

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*

Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.

*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*

*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*

Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.

https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/

Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.

*Bismillahir Rahmanir Raheem*
**********
PAGE 5-10

Dagowa tayi daidai lokacin da DALEEL Ya Zauna tace Mai "Hi" a taƙaice, itako mutuniyar tamu NAASHEETA Sai washe hakura take kamar ba brother din ta ba , kallo ɗaya me karatu zai musu yasan tabbas akwai shaƘuwa sosai a tsakanin NAASHEETA da DALEEL, yadda Zaka gansu Kun San akwai bond Mai karfi a tsakanin su .Masu karatu sai yanzu na ƙarewa DALEEL kallo, guy din was very handsome Yana da coil hair ,gashi eyes din shi irin masu rikitar da Mai kallon shi ne, sannan farine masu karatu kusan Dai yadda larabawa suke , komai yaji a jikin shi
.

A nan gaba zaku fuskanci irin kyan da, DALEEL yake dashi .

Ita kuwa FAYROZ kallon su take, suna matukar burgeta sosai yadda suke abun su, taso Ace itama din tana da yaya.

Muryar NAASHEETA taji tace mata "habibty ", kallon ta FAYROZ tayi, murmushi ta mata irin nata din nan, wanda kuka sani ne kyau da rikitar da dan Adam, sannan tace mata" har kin gama murnar", DALEEL ne yace Mata "haka take kamar ba'a gida daya muke ba, idan ta ganni sai ta wani dinga rawar kai "dukan su sukayi dariya, DALEEL yana buƙatar sirri da FAYROZ, Sbd haka ya umurce NAASHEETA da taje ta mashi order abinci, yunwa yake ji (his hungry) ita kuwa tagama gano yayan nata ,Bata ce komai ba ta tashi tafi da murmushi dauke da fuskar ta.

Matsowa yayi kusa da ita yace Mata "kaaifal yaum"" (ya yau) murmushi tayi tace "Alhamdulillahi, Amma bana wani jin dadi" murmushin karfin hali ta Kara mashi Dan kam Bata Jin dadi sosai tun abun da ya faru a gurin Meeting da JAHMEEL. hannun ta yayi ya rike, yace" FAYROZ bantaɓa ganin kyakkyawaar mace kamar ki ba, you're so jovial ,sannan ga kirki da zuciya me kyau ", ita kuwa Jin kanta tayi duk ba a natse ba, duk ta kasa sakewa da riƙon da DALEEL ya mata da riƙon hannun aƙasar su ba wani abu bane, kusan Dai yadda rayuwar larabawa take, Amma wannan shine karon farko da ta ji haka, cire hannun ta tayi daga riƙon da ya mata, tace "shukuran lakh""(nagode sosai) sannan ta wuce,

FAYROZ❤️❤️Where stories live. Discover now