Chapter 15_20

38 3 0
                                    

💮💮💮💮💮💮
FAYROZ
💮💮💮💮💮💮

MAKARAR
ASMA'U NANA NASMERH 💕💕
&

FATEEMA USMAN BAUCHI💖💖💖

✍ *✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* ✍✍

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*

Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.

*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*

*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*

Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.

https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/

Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
By

*Bismillahir Rahmanir Raheem*
PAGE 15-20

**********************
MAHBOOB Yana Isa gida,ya gabatar da nafilfilin dare,yayi Shirin kwancewa.

Amma mutuniyar ,Sai da ta Kira shi sukayi sallama ,saboda akwai ta da son Dan uwan ta.

Toh Nima ,anan na ajiye alqalami na ,na kwanta asubah ta gari.

*******************

Da asuban fari ,naga FAYROZ nata juyi , alamu ya nun a wahalace take baccin.

Allah sarki! baiwar Allah , ita tasan mi take ji, a daddafe ta tashi ,ta gabatar da sallah, saboda mugun sanyin da take ji, ga ciwon Kai.

Tana iddar da sallah ,ta kwanta,Sai rawan sanyi take, ta kudundune da duvet.

********************
Misalin karfe 9:00 na safe .
MAHBOOB ne yake cewa " malam kasa na taho da wuri gashi har yanxu baka Gama ba"
dagowa yayi yace "sorry man kasan Shirin ne Sai a hankali" ya cigaba da hada Kaya.

**************
Yana gamawa suka taho, Ina tsaye Ina kallon su nace "" nana matsa Kar su buge mu"" Dan Naga ba mutunci😎.
Nikuwa nana dariya maganar Faty ta ban.

AIDAHH ce tsaye ,Kamar zata Yi kuka ,tana cewa "toh shikenan yanxu Sai kun dawo, Amma zanyi kewarku".

Matsowa MAHBOOB yayi , huging inta yayi yace" we will miss you more" kamar tayi kuka y sake ta suka wuce .

Direct airport suka wuce, saboda JAHMEEL Yana da wani aiki da zaiyi Australia .

(Nace Sai mun hadu Australia 😁😁 ko y Kika ce NANA)

FAYROZ❤️❤️Where stories live. Discover now