Chapter 40-45

25 1 0
                                    

💮💮💮💮💮💮
FAYROZ
💮💮💮💮💮💮

MALLAKAR
ASMA'U NAANERH (NASMERH) 💕💕💕
&
FATIMA USMAN BAUCHI 💕💕💕

✍ *✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* ✍✍

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*

Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.

*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*

*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*

Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.

https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/

Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.

*Bismillahir Rahmanir Raheem*
Page 40-45
************

JAHMEEL
Yana zaune a parlor kallo yake hankalin shi kwance, fuskar nan tashi sai sheƙi takeyi, amma ba murmushi ko kaɗan a fuskar shi.

MAHBOOB da AIDAH suka shigo, ko kallon su JAHMEEL beyi, daga inda yake zaune ya amsa sallamarsu, AIDAH ɗakin ta, ta wuce.

MAHBOOB yace "kai sarkin fuska, ka wani haɗe rai kamar wanda aka faɗa wa ranar mutuwar shi", JAHMEEL yace "wai kai miye ruwanka dani, dan Allah kabarni Naji da abunda ke damuna ", "me yake damunka da ya wuce ciwon soyayya" MAHBOOB ya faɗa, "soyayya, Allah ya tsare ni da wahala, kai waye yagaya maka a duniya ta akwai soyayya, aini a rayuwa ta ba macen da ta isa na so ta".

Da kallo MAHBOOB ke binshi irin bai yarda ɗinnan ba, JAHMEEL yace "kai bana son iskanci, wannan wani irin kallo ne", Dariya MAHBOOB yasa dan shi arayuwar shi be taɓa ganin mutum ɗan rainin hankali irin JAHMEEL ba.

NI KUWA NACIKA NAYI FAM🙄, SAI DA FATY TA DINGA BANI HAƘURI, AKAN ME MAHBOOB ZAI CEWA JAHMEEL ƊAN RAININ HANKALI, BE SAN AGARIN ASMA'UN JAHMEEL AKE CEMIN BA SABODA ƘAUNA❤️.

"MAHBOOB kana ganin kamar wasa ko, ka cigaba da dariya kai da dariya bata ma wahala, Ace mutum kullum dariya sai kace mahaukaci, kai baka son in dariya tayi wa mutum yawa imanin shi na raguwa ba"JAHMEEL ya faɗa yana yamutsa fuska.

MAHBOOB Yace"kai kuma yawan haɗe rai da kakeyi shi ke ƙara imani hala? ".
Hararar shi JAHMEEL yayi, sannan yace"Ba wannan ba, ina ka kaimin ƙanwa tun safe", MAHBOOB yace "gurin soyayya muka je", Gaɗa kai JAHMEEL yayi irin na gamsun nan., MAHBOOB yace "kai ni Naga wannan yarinyar FAYROZ, bata lafiya sosai ", yi yayi kamar beji abunda MAHBOOB ya faɗa ba.

FAYROZ❤️❤️Where stories live. Discover now