Chapter 30-35

35 3 0
                                    

💮💮💮💮💮💮
FAYROZ
💮💮💮💮💮💮

MALLAKAR
ASMA'U NANA ( NASMERH ) 💕💕💕
&
FATIMA USMAN BAUCHI💖💖💖

**************

.✍ *✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* ✍✍

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*

Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.

*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*

*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*

Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.

https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/

Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.

*Bismillahir Rahmanir Raheem*

PAGE 30-35

Gida na gani, maƙil da mutane Ana ta shirye-shiryen biki.

Ashe wai Auren NASHEETA ne ya matso, suna ta kokarin ganin sun gyara komai da komai domin idan lokaci yayi Kar su Sha wata wahala, ayyah !, komai aka sa ma Rana,to Sai yazo fah.

Amarya na gani , Ana ta shirya ta , an ɗauko masu gyaran amarya, Ana ta durje ta Kamar za'a chanza Mata fata,

nace a lallai amare Ana Jin jiki.

Daga yadda Naga NASHEETA nasan duk tsoro da fargaba , ya dame ta .

Ga kewan Dan uwan ta ,da Ammie nace " aure kam ai dole ne watarana dole a tafi"" .



**********************

Asibitin king Fahad na leka , alqalami na ne ya Fadi kasa. Tsabar tsoron da naji.

Da kyar ba dauko shi na cigaba da rubutu, Amma maganar gaskiya masu karatu dakyar ne FAYROZ ta tashi ,saboda yanayin jikin ta , ya Nuna haka Allah sarki Allah y Bata lfy .

Likitoci ne suka shigo don duba ta, Amma kamar dai yadda suka Saba ganin ta, ba wani cigaba , rubutu likita yayi , yace yana ga gobe zaa Mata bone marrow test( gwajin a bargo ) abun har ya Kai haka, fita nayi abun duk Bai Yi mun Dadi ba.

**********************

JAHMEEL ne zaune , Yana tunani mi ya Hana , FAYROZ zuwa aiki , gash har yanxu Bata kawo mashi coffee ba , lokaci har ya wuce.

Call yayi Sai ga sectaryn shi, shigowa tayi tace " sir gani"

Hade giran sama da kasa yayi, Yana tambayar ta ,kamar bazai magana ba ,yace " ya baa kawo mun coffee ba".

FAYROZ❤️❤️Where stories live. Discover now