Chapter 216-220

50 2 0
                                    

      💮💮💮💮💮💮
                   FAYROZ
             💮💮💮💮💮💮

**********

✍ *✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* ✍✍

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ  g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶  *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*

Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.

*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*

*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*

Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.

https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/

Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.

*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*********************
Page 216-220
**********************

Faheem ya fito daga kitchen bayan sun gama dafa abinci, shi da Rumaisa, FAYROZ da Adnan suna zaune suna fira, yana bata labarin yayan shi, Jaalal (daddy) wanda shine ɗan Faheem na farko, shi yaro ne da baya shiga mutane, indai ya shiga mutane zai yi rashin lafiya sosai.

FAYROZ tace “yana ina yanzu", “yana ɗakin shi "Adnan ya faɗa, dai-dai lokacin su Faheem suka ƙaraso, abinci suka ci tare, sannan Rumaisa ta ɗibi abinci domin ta bawa Jaalal, FAYROZ ta lura da inda zata, dan haka tace a bata, ita zata bashi, Rumaisa bata yi musu ba ta bata duk da ta san abu me wuya ne yaci, in dai ba ita ta bashi ba ko Faheem to baya cin abinci.

Faheem murmushi kawai yayi, Rumaisa ta kalle shi cikin damuwa, kallon ta yayi alamar minene, “baban Adnan nifa ina tsoron yayi fushi yaƙi cin abincin ", hannun ta Faheem ya riƙe yace “karki damu zai ci, ai itama maman shi ce", murmushi tayi wanda be kai har zuci ba, dan ita har ga Allah ba wanda take so irin Jaalal.

Zaunawa tayi kusa da Faheem, yana kwantar mata da hankali.

*********************-----*****----*********************

Ɗakin ta buɗe, tsaye ta ganshi gaban window, me yake kallo oho, zaunawa tayi tana kallon shi, yaron abun tausayi, kyakkyawa ne sosai dan har ya so yayi kama da FAYROZ, abunka da jini, jin ana kallon shi ya sa ya juyo, da ido yake kallon ta, sai kuma ya kawar da kai, hannun shi ya fara rawa.

Abun yayi matuƙar bawa FAYROZ mamaki, zuwa tayi gaban shi ta riƙe hannu, tare da duƙawa daidai tsawon shi.

“Jaalal "ta faɗa cikin sanyin murya, zauna ka ci abinci, be san meyasa ba sai yaji bazai iya mata musu ba, zaunawa yayi ta fara bashi abinci yana ci, bayan ya gama ne ta goge mishi baki, sai kallon ta yake yi, yana so ya tambaye ta wacece ita, amma maganar ta tsaya a maƙoshi, so dayawa yana so yayi magana amma sai ta ƙi fitowa yanzun ma haka ne, bakin shi kawai ke motsi.

FAYROZ❤️❤️Where stories live. Discover now