Page 31

255 22 0
                                    

KOWA YA GA ZABUWA...
   (DA ZANEN TA YA GANTA)

بسم لله الرحمن الرحيم

FATIMA MUHAMMAD GURIN.            
         (Gureenjo)

ADABI WRITERS ASSOCIATION

Marubuciyar:
*Zuhraa*
*Hamrah*
*Igiyar Rayuwa*
*Noor Iman*
*Ruwan Sama..*
*Lelewal*
*GAMON JINI paid*
And Now
*Kowa Ya ga zabuwa..*

                      *PAGE 31*

*FREE BOOK*

**Alhamdulillah jiki na da sauƙi, na gode da adu'o'inku Dukda ba wai na warke bane amma dae Alhamdulillah ku cigaba da sakani cikin Adu'o'inku Allah ubangiji ya raba dukkanin bawa da ciwo🤧***

Shanyayyun idanunshin nan ya sakar mata yana kallon yadda take kuka a hankali cikin rashin sanin makama, cikin wata karyayyiyar murya yace

"ya isa haka! Pls stop crying yana damuna wallahi har tsakiyar kirjina nake jin digar kowanni hawaye naki, Idan kina bukatar lokaci to think I can understand..but please karki ce a'a don ban san ta yadda zan fara ba, all I know is that I promise to love you forever and ever.."

Kai ta gyaɗa tana share hawayen da ta kasa tsayarwa tace
"zan yi tunani"

Jikinshi ya bayyana irin sanyin da yayi, sossai yaji rashin daaɗi maybe bata son shine sbd be da komai a addini, maybe bata sonshi ne saboda hamza, maybe bata son shi ne sbd rough past ɗin shi.. Ko ma menene all he knows shine he Is deeply hurt.

The drive was so silent Har suka dawo gida babu wadda ya sake magana a cikinsu, kokarin fighting na feelings da take ji akan abunda tayi yanzun nan take, she doesn't really know what goes over her abunda ta sani kawai shine she's confuse and abun ya zo mata out of blue, bata taɓa experiencing something like that ba so dole ta rasa Tunanin da zata yi.

"Welcome home dad..! Welcome miss hidayat"

Dukda yadda damuwa ya bayyana karara a fuskanshi hakan be hana sakarwa Norah da Aisha murmushi ba yana ɗaukan junior yace
"thank you gurls, ina Farrah?"

Tana kokarin shiga ɗakinta bayan ta amsa musu sama sama taji Aisha na cewa
"she's upset ko abinci bata ci ba tun break!"

Cikin damuwa yace
"what upset her haka?"

"I think she is having a bad day bcs her friends said something about having a mother.."
Norah tayi maganan itama jikinta na sanyi don ta rarrashi Farrahn har ta gaji.

Da sauri Hidayat ta fasa shiga ɗakinta tayi ɗakin Farrahn, a hankali ya tako sede ganin ta shiga yasa ya tsaya yana jin babu daaɗi a ranshi.

Kwance rub da ciki ta samu Farrah tana kuka, da sauri ta ɗago ta tana juyota tace
"oh my baby me ya ɓata miki rai haka?"

Rungume ta Farrah tayi tace a hankali
"am just missing my mom"

Ɗago habarta hidayat tayi tace
"am always here, in shaa Allah zan maye miki gurbin mom naki ahhhh am already hurt tunda har kika zubar da hawaye sbd mahaifiya afterall gani a kusa dake"

Puppy face Farrah tayi tace
"am not moody just bcs of mom, am moody bcs u are also leaving us soon.. Miss hidayat please don't leave us I promise to be a good girl"

Lumshe idanunta hidayat tayi tare da rungumeta tace
"who says am leaving you?"

"U were promising to marry Daddy hamza and duk sadda kika aureshi  I know u will be leaving..! Daddy promised to talk to u but he didn't please if u have to marry then marry dad and be our real mom"
Da mamaki hidayat ke kallon yarinyar baki kaman kanari da zuba zance.

KOWA YA GA ZABUWA...Where stories live. Discover now