Wacece Ni?
Story written by
DielaIbrahim ✍️Part 1/15
___________________________________
After 2days
11:40Ina zaune a qasan carpet
Dakin Hajiya
Naji anyi sallama
Na daga Kai don Naga ko waye
Wata yarinya nagani
Daga gani bazata wuce shekaru na baTa gama kalle kallen a dakin Hajiya,Ta juya xata fita kenan
Sai Kuma ta fasa tayo inda nakeKece sabuwar Yar aikin daka kawo wa Hajiya
Kai na gyada mata Alamar eh
To kixo mummy nason ganinkiBa musu na tashi na bita
Ban tsaya jiran Hajiyar ta fitoba daga bathroomTafiya mukayi wanda na dauka wannan parlon da muka taba Shiga Nan zamu
Sai Kuma Naga mun canja hanya mun cigaba da tafiya dukda Ina hango flat din dànake xaton nan xamu
Akuwa muna xuwa wajan Kuma Naga Tasha kwana ta Bayan flat din Naga wasu manya manyan flat guda biyu ginin kamar upstairs dayan na gefe Naga munshiga
MashaAllah na furta acikin RainaBabban parlor ne tace zauna anan ki jira fitowarta
Har ta tafi sai Kuma ta dawo
Miye sunanki
Ahankali nace Mata BoddoTace ohk sannan ta wuce abinta
Jim kadan
Naji shigowar wani
Waigawa nayi da sauri don ganin ko waye
Wani dogon saurayi ne
Wanda shima dai kallona yakeyiSaurin dauke idanuwa na nayi daga kanshi na cigaba da wasa da yatsun hannuna
Ya gittani ya wuce ciki
Ina Nan zaune dai sai ga mummy ta fito
Na Kara durkushewa a wajan Ina Kai gaisuwaTa amsa ciki ciki
Sannan tafara magana ahankaliDa alamu Hajiya na Jin dadin taraiya dake yau kusan kwananki uku kenan Amma banji wani matsala ta wajan Hajiya ba
Shuru nai Mata don bansan me zan ce Mata ba
Tadaura da cewa
To Ina fatan an fadi maki aikinki
KohNa amsa da eh an fadamin
To ki kiyayeNace inshallah ranki shi Dade
Batareda na kalli fuskanta baZaki iya tafiya
Toh nagodeNa tashi na fita Ina tafiyan Ina ta kalle kallen gidajan wajan
Lallai gidan Nan a tsare yake
Ba shakka babban gida nee
Amma Kuma da àlama mutanen gidan basuda yawaNa koma dakin Hajiya abina
Nabarwa kaina tambayana na don Mama tace ahankali xata sanar Dani komaiDashiga na daki na iske Hajiya zaune ita kadai ta Sanya tabarau
Tana karatun jarida
Azuciyata Kuma mamakin tsohuwar nakeji
Tsohuwa Yar Boko
Zama nayi akasa kusa da kafafunta nace sannu da hutawa HayateeAhah Ina kika shigane na fito banganki ba
Hayatee Amin afuwa don Allah Mummy ce ta Aiko kirana
Ohhhhhh yayi kyauNa zauna kenan tacemin Boddo
Kina karatun jarida kuwa
Na girgiza Kai
Tace meyasa?
Nace babu komaiMurmushi tayi tace watarana ke xanba mawa ki karanta min duka
Na zare idanu duka wanna jaridar?
Eh tabani amsa atakaiceNayi smiling nace da ita to Allah ya kaimu
Ameen ta amsa
__________________________________
Kaduna,Rigasa.......makera
Bayan tafiyan Boddo da kwana biyu
Baba da InnaInna tun muna mu biyu a dakin Nan ki Fadi min inda kikakai Yar mutane.....
Toh ai sai kayi Mallam nidai na Fadi maka tana dawowa tace min xata fita....to dai tunda ta sa kafa ta fita kwana uku kenan ban sake sata a idanuwana ba Kuma na ce da idi ya bincika Kuma yasa ayi bincikeKa kwantar da hankalinka mallam yarinyar Nan Naga ba karamar yarinya bace tana da wayau Duk inda taje ai xata dawo gida
Baba yai Shuru shiyasan karya Inna takeyi takai Boddo aikatau
Hawaye nee suka Dan zuba a idanuwan Baba lokacin ya na kokarin fita daga dakin
Ya tuna ranar daya samu BoddoYa daga hannuwansa sama yace ya Allah gaka zuciyata Banda niyar cutar da yarinyar Nan
Allah katsareta aduk inda take
Allah ka tsare min ita daga mugun ji da mugun gani
Ameen Summa AmeenBaba yace acikin zucitarshi
Inna Hakika xan barki da halinki idan kinyi Mai kyau
Tabbas xaki gani___________________________________
______Kaduna_____
Marafa Estate
3:00pmUmmie na zaune ita Daya a babban gidanta
Wayar ta ta janyo tayi dailing numberBugu biyu aka daga
Son ya kk
Cen cikin wayar aka amsa da lafiya mi momHope kana lafiya nayi missing dinka tunda ka tafi yau wata uku kenan Nabil
Wai shin baxa'abarku kudan dawo bane
Ni gaskiya Ina son ganin mi sonDariya Nabil yayi
Yace Ummie nah Nima nayi missing dinki sosai
Ummie being a Force you know it's mi dream so I have to achieve mi goal..Ovcux mi son I knew dat and am supporting you as you can see tunda har na yadda na barka ka tafi
But kagafah shekara Hudu
Nabil Shekara Hudu Yamin nisa gaskiya Yamin yawa da nasan hakane da banbari kun min wayau Kai da Baffah ba wlhyMom,Mama,Momma,
Ummie nah
Nabila ya Kira Ummie
Wannan dabi'ar shice Duk sanda xai lallashe ta yakan kirata da sunaye kala kalaUhmmmm
Ummie taja numfashi zaka fara Koh Nabil
This time around am really serious Nabil gaskiya ka dauki hutu ko kwana biyu ne nidai kaxo kaminTo Ummie nah ni kadai
Xan xo inshallahUmmie kina zaune ke kadai nee shiyasa kike kewana
Ummie why not ki koma gidan Baffah kawai....in Kuma baxaki koma ba sai Sweetheart dina taxo ta Taya ki zama don ita kullin saitayi magiyar dawowarki
Zan yi tunani akai Nabil
Inshallah karka damu kajiAlright Ummie I'll hang off d phone now
Ohk Nabil Bye till then
...............
DielaIbrahim ✍️
Vote/Share please
YOU ARE READING
WACECE NI ✔
Non-FictionAlmost true life story.. it's deals with challenges,with so much difficulty in life...