chapter 9

287 32 1
                                    

(¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯)
🖤💙🖤💙🖤💙🖤💙🖤
👩🏻KAMA DA WANE......
BATA WANE👩🏻‍🦱
💙🖤💙🖤💙🖤💙🖤💙

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

Follow me on Wattpad @ayeeshatmuhd

*Na*
*UMMU NAJMA*
marubuciyar *HAR ABADA*

*DEDICATED TO*
*AMMYN KHAIRAT(golden girl)*
*AND RUKAYYA IKRA(ummu sultan)*

*Wannan shafin naku ne*
*thanks for the love ummu najma fans*😘😘😘😘

Messages dinku masu tarin yawa da ake forwarding suna isowa gareni nagode Muku matuqa 💗 *Allah yabar qauna* 😍

*Wannan shafin naku ne*

*Ummu ahmad, ummu Albany, asmiee, sis Nadiya, hajiya larai, maman walida, maman Fatima, tyma shams, aunty raihana, my xuby, Ummin yusrah, habiba sani,auta ikilimat,Mrs abk,Mrs s. Hafseey husna Musa, maman nuseiba, ummu fu'ad pinky darling, fadila Mubarak*
Love you so much ❤️❤️❤️

09👯
Dafe goshin shi yayi Yana Jin wani takaici da haushin Salee na taso Masa, ya dauka matsalolin shi sun kusa zuwa qarshe tunda ya riga ya Sami Sarwa Amman wannan matsalan da Salee ta baro Masa baisan hanyar gyarawa ba,

Yanzu Yaya zaiyi ya samo Leesa? Yasan idan har ya maida Salee it's kadai ma Sa'ood to rayuwar shi ne da na iyalin shi zai shiga garari, already Sa'ood yayi warning dinshi idan ya sake Sarwa suka rabu to shima ya shirya rabuwa da 'ya'yan shi, for how long zai boye Sarwa daga mailafiya family saboda safetyn shi da na familyn shi?

Ko yayi abandoning Salee ne kawai tunda Bayan shi babu Wanda yasan sune Sarwa? To idan ya barta a gidan karuwai wani a u ya same ta fa tunda yanzu Bata da Mai tsaya Mata? Ko ya maida it wurin mamanmu ne tasan yaran ta suna Raye babu abinda ya same su?

Amman me zaice musu idan suka tambayi inda Leesa take?,

Muryan Salee ne ya katse Masa tunani
"Nace ko baka Sona ne malam Sa'eed?"

A zuciye ya sake daka Mata wata tsawa "could you please stop talking about love and help me find your sister?"

" Wallahi bansan Yanda taje ba, bamuda wasu Wanda muka sani a wani wurin ballantana nayi tunanin ko wurinsu taje, Kuma ta fadamun ba zata dawo ba har sai ta dauki fansa"

"Fansar me Kuma?"

" Iyayen mu take son hallakawa kaman Yanda suka hallaka rayuwar mu nasan kafiya irin na Leesa ba zata dawo ba sai ta cika burina ta, please malam Sa'eed kada ka tafi ka barni ni kadai a Nan duk duniya babu Wanda nake dashi Bayan Leesa Kuma ta tafi ta barni dan Allah kada ka guje ni"

Sauqe numfashi yayi Yana qoqarin daidaita fushin sa ganin Yanda take kuka kaman ranta zai fita, tausayin ta sosai ya Kama shi yarinyar da take da gata gaba da baya Kai harda hagu da dama Wai itace yau take living irin wannan rayuwa Mai kadaici da asara duniya Kenan,

"Kina da Wanda zasu bada auren ki?" Taji maganar shi ya doki dodon kunnen ta,

A hankali ta girgiza kai

Yace "ok nasan abinda zanyi, ki fara shirye_shirye qarshen watan Nan za'a daura mana aure" yana Gama fadan haka ya juya ya tafi Yana Jin Maganganun da ya fitar kaman wata guba ce Wanda zai lahanta rayuwar 'dan uwana shi,

KAMA DA WANE....(Completed)Where stories live. Discover now