chapter 24

217 31 0
                                    

(¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯)
🖤💙🖤💙🖤💙🖤💙🖤
👩🏻KAMA DA WANE......
BATA WANE👩🏻‍🦱
💙🖤💙🖤💙🖤💙🖤💙

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

Follow me on Wattpad @ayeeshatmuhd

*Na*
*UMMU NAJMA*
marubuciyar *HAR ABADA*

*DEDICATED TO*
*AMMYN KHAIRAT(golden girl)*
*AND RUKAYYA IKRA(ummu sultan)*

Special gift to *Muhammad Karim*
*And Fenarh matar Soja*

24👯
"Haleesa" ta sake furtawa a hankali tana Jin kaman ba ita tayi maganar ba,

Nurse dake zaune can gefe tana faman chatting ta dago dan tabbatar ma kanta magana taji patient dinsu tanayi, da gudu ta fita ta Kira doctor suka shigo tare a rikice take nuna ta da yatsa
"Doctor wallahi da kunne na naji tayi magana ka qarasa kusa kaji"

" Me kikaji ta fada?"

" Haleesa! Haleesa ta Kira har sau biyu"

Hamdala doctor yayi "finally Allah ya fara kawo Mata sauqi Bayan 17 years ta samu ikon magana wannan labarin Mai dadi dole a sanar da Sa'ood, ya qarasa wurin ta ya dudduba ta saidai taqi sake furta ko kalma daya dukda tana son yin hakan, duk tambayoyin da doctor yayi Mata bai samu amsan su ba saima kawar da kanta gefe da tayi tana tsiyayar hawaye,

A hakade ya qarasa gwaje_gwajen sa ya fita, washe gari da sassafe ya Kira Sa'ood da Idris ya sanar musu abinda ya faru, Sa'ood singlet da three quarter ne kawai a jikinshi ya daura jallabiya a gaggauce ya fito ko Leesa Bata San ya fita ba, Yana Isa asibitin yaga motan Idris alaman ya riga shi zuwa, da sauri ya wuce dakin ta ya hangota kwance kamar ko yaushe ga Idris a gefen ta Yana ta faman magana babu amsa,

Qarasawa yayi ya ture Idris gefe, hannun ta ya riqo cikin nashi ya fara mata magana
"cariño is it true? Dan Allah Nima kiyi min magana naji Ina tsananin son Jin muryar ki, please say something"

Bata kula Sa'ood ba ta fara leqa gefen shi ko zata hango Leesa Amman bata nan, bude bakin ta tayi tana so ta tambaye shi Ina Haleesa Amman maganar ya maqale a maqoshin ta takasa fitar dashi,

Qura ma Sa'ood Ido tayi hawaye na zuba a Idon ta she wished zai iya fahimtar abinda take nema ba tare da da ta furta ba, tana ji a jikinta Leesa 'yarta ce dukda ita kadaice Bata tare da Saleeha Amman tasan she is somewhere around, tana so Sa'eed ya dawo Mata da wancan Haleesan tana so ya fada Mata inda ya samo ta Kuma menene alaqansu but she just can't talk,

Hannun shi yasa Yana share Mata Hawaye "stop crying cariño just speak duk abinda kike buqata zanyi Miki ni buri na kawai kiyi min magana"

Runtse idanuwan ta tayi kukan ta na qara tsananta, hakan ya qara tada hankalin Sa'ood ya juya wurin doctor yace
"Kunce jiya tayi magana Amman yanzu taqi what's happening?"

"Tukunna dai wacece Haleesa? Dan Bayan ta farka sunan da ta Kira Kenan Haleesa,"

" Haleesa 'yarta ce Amman ta 'bata gaskiya bamu san inda take ba yanzu"

" Ok kuzo office dina akwai maganar da zanyi daku" Yana fadar haka ya juya suka bishi a baya,
Basu wuri yayi suka zauna shima ya zauna sannan ya fara kwararo musu bayani,

Ban sani ba ko mafarkin yarinyar tayi ko Kuma wani Abu da ya dangance ta tagani, saboda a binciken da mukayi shock ko anxiety su suka kawo ta samu canji a cikin yanayin ta don cikin halin da take bata buqatar hakan saboda zai iya kawo negative changes instead of positive one's shiyasa ma ba kasafai muke Bari ana ziyartan ta ba saboda hakan dole mubi komai a sannu saboda mu samu ta warke kada aikin mu ya dawo sabo"

KAMA DA WANE....(Completed)Where stories live. Discover now