part44

28 2 2
                                    

meyasa baki kiraniba kuma nace kikirani sannan yaushene kika dawo daga gida kobaki jebane kina hutawa

yaya wacce amsar zanbaka daga ciki domin tambayoyin dayawafa

dukka zaki bani

to yaya bankirakaba ina sane domin kacemini nakiraka idan banajin dadi to amma lfy nake shiyasa bankirakaba

sannan naje amma bansamu ummiba batanan sai gurin hajjaju danaje itama bandadeba sannan naje gurin malam mai karatu nakarbo wani magani yacema nagaidaka sannan gobema zani nakarbo wani maganin

daganan kuma nadawo gida

shikenan baki da lfy kika karbo magani a gurin malam mai karatu ya akayi kika sanshi shikuma

nagayawa hajjaju ina bukatar rubutu na kariya shine tamini kwatancan unguwar da sunansa dayake malamine sananne banyi wuyar gane gidanba saina gaya masa daga gidan alhaji hussaini guda nake shine yabani rubutu yakuma cemini nagaida hisham idan naganka nace to

ayya ni bansan ya'akayi banason zuwa gurinsaba yanzu kuma mutiminane dan uba nadaukeshi a gurina shine malamin daddy shike mana saukar kur'ani mai girma a gida

hakane yaya kadage da addu'a Allah yanuna maka waraka a zuciyarka

amin kinyi abincine ko kinkasa

haba yaya bani da lfy dazan kasayin abinci kuma nayima yanzu kaje kayi wankan tukunna sannan kazo kaci ko

ok madam

him yaya kenan kullum lfy karuwa take Allah yarabaka da asirin amin

salamaalaikum malam ina yini malam

waalaikissalamu humaira yar albarka

malam kenan wlh bazan samu damar dawowaba yanzu ina fatan ba matsala

karki damu yarinyata kinjiko angyarata tasamu barci kuma da ita zasu kwana nabasu daki Allah yasa da dare susamu dama dama a gurinta dan mebi tana duka da dare

hakane malam Allah yasa gobe da safe zanzo malam in Allah yakaimu

Allah yakaimu karki damu kinjiko

to malam Allah yakara girma saidasafe

Allah yakaimu kigaida hisham ya'ta

zaiji in sha Allah yawwa sai anjima

yayana kafito

nafito kina waya tun dazuko

hakane malam mai karatune yakirani gobe naje nakarbo maka magani dan yasan kana aiki yayi maka yawa

hakane gobe bazan fita da wuriba sai  10:am saimu fita na ajeki nikum nahuce ko

hakane yayana meyasa bakasan direbane saika ringa tuki da kanka

azizah bataso nikuma tunda bataso shine banaso dan banason bacin ranta

hakane shikenan kaci abincin zanje dakina nayi wanka kafinnan kagama saina tayaka fira idan kuma kazo da aiki saina tayaka ko

kizo kiyi wankan a dakin dakikaga dama kinjiko bakomai sannan kisaka kayan dakikeso idan zasuyimaki idan kuma bazasuyi makiba saikisa jallabiyyata zakiyi kyau aciki kinjiko

amma yayana kayan antiy azizahnefa

bakomai aini nace maki kuma yanzu batananma kinji huce kije dakinama kiyi wankan kisaka kayana kiyi sauri ki fito konazo nayi maki da Kaina ko

shikenan yayana saina fito

yau munshiga uku malam asirinmu yatonu babu saratu babu baba maigadi mehakan kenufi dan Allah yazamuyi yanzu munyi duk abinda yadace muyi domin ganinta amma kowa magana daya bayga kowaba

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now