part 17

18 1 0
                                    

Ummi barka da hutawa ya kafar taki
Dasauki yarona dama inason zanyi magana Dakai ok ummi inajinki lfy dayko lfy dama kaga bikinku saura kwana uku kuma bakaje gun azizahba tana bukatar kudi dan tayimin waya miliyan daya daka bani nabawa mamanta yayi kadan kuma tanason ganinka dan haka kakira umar yarakaka yanzu dan dayamma zasu shopping tana bukata yanzu ok ummi sai miliyon biyu dakabani sunyimin kadan dankasan babban taro zanyi kuma mahayfinka miliyan daya yabani idanma nace yakaramin bazai karaba kasan halinshi sarai dafatan zaka karoko karki damu bari nayi maki taransufa yanzu toh Allah yayi maka albarka maganar kayan dakinnata daza,a kawo,daga dubay,kabiyasu kudun komai ko nabiya ummi toh shikenan naturo kudin kinji Alart bari naduba kwarai gashi miliyan biyu nagode hisham bakomai ummi bari naje nashirya ok idan kaje kagaisarmin da azizan zataji ummi sai kadawo yauwa..

tsaya hisham itakuma humairanfa kana mantawa da matanka biyune ko haba daddy basai naje guntaba yarinyarnan bata da kunya kai,ai kunyar gareka dakai da azizanko toh umarni nabaka dakaje abuja yanzu amma alhaji badake nakeba rufamin baki kuma tundazu inajinki mai rashin godiyar Allah da annabi bansan inda kikekai kudiba baki rasa komaiba amma sai sankudin tsiya shekara da shekaru kullum magana daya amma kinki canjawa kuma da bahaka kikeba amma tunda kika hayfi hisham kika canja hali ban san daliliba kuma duk kudin dazan baki ko hisham zai baki bazakiyi addu,aba ko nagode sai kinga dama Allah ya kyauta huce kaje kuma nagayama ok

haba umar tuntuni nagayama kashirya gashi nagama kai nake jira amma kabarni ina jira kaikasan bana san jira toh baganiba masifaffe mtssss kai angon aziza da humaira wannan kyanbafa zakaje karikitasu da salon kyankafa mitimina kai kasani kasan dole akaimin kuma har abuja danma kamana booking din aeroplane ba zuwan mota zamiba hakane saimu hanzarta muje gun azizanko ok muje

way kasan gidanne eh nataba zuwa da ummi kuma kasanni inday unguwace banda mantuwa amma sunan mutum akwayni da mantuwa hakane yasunan unguwar unguwar tudin makera ok kasan hanyaday nasani ..
,,yauwa gagidannan kaimata waya ina naga nombar tata to yazamuyi kasauka kakira yaro yakirata,ninazo zancan haba umar naji gawani yaroma,kai zomana shiga nan gidan kace anakiran aziza inji angonta to way tana zuwa toh gashi kasai alawa,,kafito gatanan sannunku yauwa yy kk, lfy ina beby hisham din yana mota to kajira anan bari nakarasa ok basai kincebama amarya (kunjifa aziza da rawar kai toh bari muga yazata kaya da gwarzan nasu)

hello hello ke dakata saikin kurzamin mota haba beby hisham kofasawa nayi ai kanada dubunsu a,ajiye toh kekika saimin idanma dubune, dani takice ba sallama bakomai kizo ki kwankwasowa mutane kofa haka aka koya maki tarbiyar wato kudin dana aiko bayba miliyan daya saina kara ko hakane dole nafaso gari agun kawayena dan banason raini kamarni zan auri barsta,hisham,usaini,guda wanda kowa yasani hamshakin mai kudine a garin kaduna amma nayi karanta haba in,possibly bagirmana bane bagirmanki bane kuma,dole nabaki,kekika,nemamin,kudin,ko toh banason,sakarci,banson shirme nawa zan kara maki miliyon biyu bani dashi,ga,miliyon daya haba zanmaida abuna,aljihu,banito, dabaki karbaba sakarya kaway zomu huce umar maiyasa katsaya ananne,kungamane mungama, mana, banason iskanci,memuka gama,kuma,umar,haba baby hisham daga zuwanka zaka tafi gaskiya bangaji da ganinkaba toh uwata bari nabi umarnin dakikabani, haba beby keeee idan kika sake kirana da wannan sunan wlh saina takaki ni yaronkine zaki kirani da baby sai kace yaro wato da inazuwa gunki datuni raini yashiga tsakaninmu kenan ko toh kikiyayeni to zakazo dina yau da yamma da gobe da jibi bazanzoba haba huce muje umar kuma naji maganarnan abakin ummi saina karyaki,
hmmm lallay hisham baka sanniba zaka shigo hannuna wlh sainarama saika rokeni gafara dani kakezance saikace ba azizaba babbar yarinya mai aji yargidan hajiya bilkiba idan ban aikataba ashe niba yarta bace dakai da uwarka atafin hannunmu kuke zanshigo gidan najuyaka sanraina kamar waynar fulawa,da yaji..
. Beby beby bebyn aziza banason iskanci umar toh nayi shiru..

way maiyasa katsaya a baya umar him madam nabukatar hakanne ai dakagayan nababballata wawuya ..
gaskiya kanada aiki akan azizah mitimina hmm,umar wlh yarinyarnan bata cikin tsarin yarinyar da nakeso amma yazanyi ummina tahada toh kasanar da umminmana halinta hmmm,haba umar kamar bakasan halin ummiba yanzu tatsinemin akanta kuma umar abinda kedamuna da ummi tana tsinemin amma bata bina kodan inai mata biyayyane gashi komai zanmata bazatacemin Allah yakareniba kuma yabudaminba saiday godiya idan tana fishima bazata godeba gason kudi kuma daddyma yana kokawa akan hakan yace da bahaka halinta yakeba amma abu kadan tace zata dagamin nono kuma banason bacin ranta kaikasani banson naganta adamuwa,,,hakane mitimina amma kadena saka tunani aranka uwa,uwace koya take dan haka kayi hakuri kaji wataran sai lbr zata dena yaushe umar yaushe umar habaaa....

way mitimina yaya aziza suke da ummi hmmm mahayfiyarta hajiya bilki kawar ummice haka nataso nagansu amma batada kirki kuma bata taba aureba asanina banma saniba ko aziza nada uba matar yar tashace kullum gidansu akway mutane,maza damata gidanday kamar gidan karuway daddy yaraba ummi da Ita amma ummi taki dayagaji saiya barsu dan batajin maganarsa kuma gaskiya daddy nahakuri da ummi amma bata gani kaji tayanda nasansu har kawancansu yayi nisa suka zama yan,uwan juna,,,,hakane Allah yakyauta ameen itakuma humaira tanada tarbiyya ito aikasan yanda muke dasu ko nasani sosai,toh itaday bomb,ce dantafi aziza Wutace ita ga taurinkai gata yar lukuta gata masifaffiya kai idan tana masifa bakinta karami, ga tsiwa, ga iya girki da sinac,gatanason,saka kananan kaya kai yarinyarday she is cute,and beautiful so much (toh ko hisham yafadane bari muji)
hhhhhh dariyar mekakeyi banason iskanci toh ai naji kabani amsar daban tambayekaba,menace, kaji rainin hankali bansaniba kasan komai akanta kuma haduwa biyu kuma dakuka haduma fada kukayi kai gaskiya tayi sa,a dan tunda nake dakai bama niba abokananmu bawanda zaice katafa daga kai kakalli mace amma akan humaira gaskiya humaira kincira tuta kaikasani bakinka baya shiru tundaga kaduna,har munzo abuja bakayi shiruba toh ga motocin gidancan inkagama dariyar kabiyoni mtsssss (kunjisu hisham da borin kunya)

Sannunku dazuwa dankirki yauwa iyanmu munsameku lfy lafiya kalau dankirki yasu hajjaju yajikinnata dana mahayfiyarka lfy suna gaidaku muna amsawa kawufa yana wajan aiki ok hajara muje ko way,ina takwarata tana daki barineje shine kuka barta haba iyanmu ketake jirafa uwarme zanmata kijeday kunfi kusa

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWaar verhalen tot leven komen. Ontdek het nu