part 26

25 2 0
                                    

haba salim jiya bakashigoba har dare nayta kiran wayarka akashe meyasa

kinsan halina bana harka da matan aure munsadu da juna tun saura kwana goma bikinki naita rokonki ina bukatarki kikacemini ana maki gyaran wajan kar yagane sannan yanzu kina nemana kinsan halina da inayi datuni kafin kikirani nakawo kaina saiday komenene zai faru yafaru kekinsani dan haka karki sake kirana saiday idan kinkashe auran nasan halinki zakikawo kanki da kanki bazama zakiyiba gado kikayi awajan uwa dan haka bye

wlh namanta haka salim yake kuma sadiya nasan tamantane itama zaici ubanshi niyake cewa mai kafar yawo bazanyi zaman aureba nayo halin umma yake nufi zan gauraya dakai gaskiya dolene nasami wani garan dan muhade da juna  mtssss
gashi yau hisham kodubani beyiba har dare yayi zaizo yasameni wlh

gaskiya kin wahalar dani jiya humaira

menayi maka yaya

kinata dukana da kafarki

hhhhh kai yaya nikuma

au kina dariyane toh nine naita makeki bakeba

hhhhh wlh yaya shikenanday

toh muje mugadasu hajjaju

kindayna kunyarne kuma kokin manta kinyi

Dan Allah karka karasa huce muje

asheday anajin kunya kinaso kinakaiwa kasuwa ko

nayarda yaya muje

hajjaju bazaki amsa gaisuwarbane menai maki

bakiyi mini komaiba mijinkine yayimini rashin kunya

haba iyanmu ai narama maki bakisan menai masaba

cewa nayi zantafi gidanmu saida yaytabani hakuri kafin nahakura
kuma nahakurane sabida kefa

hakane shiyasaka nake sonki jikata
shikenan kaci sa'ar humaira dayau naci mutuncinka hisham agidannan

yanzu inazaku kunje gurin su jamila 
Munje hajjaju zamushiga gurin daddy yanxu da gurin ummi zamuje toh shikenan acigaba da hakuri hisham

daddy ya hanya da ayyuka lfy son yaya gidan naka lfy masha Allah

daddy sannu da zuwa yauwa humairata tashi hishim dawo kusa dani kinji kaida girmanka ga kanwarka amma kazo kazauna agefena

hakane daddy ai baya girma shi yaya

au yaya kasamu wata kayar dani
Shikenan zankamaki kekuma hhh

hisham kayan lefan anjima zasu iso to sai kasaka umar yayi maka komai ko

hakane daddy zan masa waya anjima

ummi kinfito zaki tashine daga nan kosaina mareki marar kunya marar da'a da tarbiyya kin tsareni da idanuwa kamar kway a leda

zauna karki tashi humaira

shikenan alhaji nikuma bari nakoma

a a daddy bari kayi hakuri bari nakoma can kujerar

kifita zamuyi sirri da iyalaina

amma daddy karka damu bari ina wajan hajjaju

shikenan humaira hisham zai taho maki da tsarabar taki mai kyau tafi takowa ktau harma ta hisham ok daddy

yanzu dan Allah kinyi dayday abinda kikayi hadiza matar dankicefa kuma sirikarki anya hankalinki daya him

karka sake kiranshi dana sannan waccan yarinyar basirikata bace sirikata daya azizah yauwa

ashe kindaukeshi danki  tunda kintuna kinada surika aziza itama kuma humairan surikarkice koki karbeta koki kita duk nakine

kaga alhaji inada ayyukan dazanyi amma kakirani kanaimini maganar da bansan dawa kakeyiba

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now