part 13

27 2 0
                                    

yauwa humaira mekikeyine bakomai umma ko sabida hajjaju zata tafine eh umma toh kije kuyi sallama Mana Kuma kikawowa Hisham snack zaihuce dashi yazo kenan eh yazo kiyi sauri dama kawu sani shine yadaukosa a airport Kuma abbankine zai maidasu shidasu naziru da najib sai baba sulaiman ok ganinan ok.
Shi mutum sai saka aikin tsiya da wahala badan halinka zankaimaba Saidan Daddy da hajjaju kuma idan kasake nazo gidanku kamutu Dan wahala zanbaka banmanta Marin dakayiminba Dan lukuti dakai.
Kai carkwadi wannan irin kyau dama haka kake da kyau bansaniba bantaba karemaka kalloba saiyau gaskiya kyakykyawane Kai nafarko yaya Hisham kahadu sosai da sosai gaskiya Kai nadabanne mafarkina ya tabbata domin kakasance irin namijin danake burin Allah yabani na aura Allah yacikamini burina gashi fari kamar balarabe ga sumarsa kamar ta India takwanta lif lif akansa Tasha gyara sosai sai sheki take da yalyali ga hanci harbaka ga fiskarsa doguwa lebansa pink gashi Shiba dogoba Shiba gajereba day day kamarni ga iya wanka da iya suwaga Naga alamarsa bayfiya saka manyan kayaba sai kanana kamar day ni Dan Haka ga ilimin boko dana addini ga biyayya kafito daga babban gida gaskiya kahadu Yaya Hisham zaka kasance( Salman Khan nikuma Rani mukurjin) munzama Yan India kenan Amma Kash bama shiri da juna halinka daban nawa daban yazanyi kasoni Amma ai Nima kyakyawace gani da gashi
ke ubanki nace ubanki tuntuni muna tafaman magana Amma kinmana shiru kina tunanin menene muna jiranki tuntuni Dan rashin mutunci kina tda tsaye kina kallanmu karasa kibashi ok mama nashiga uku Ina tsaye ina tunani da kallon Yaya Hashim bansan suna kiranaba Allah yasa bay ganniba ina kallonsa Amin hajjaju kiyi hakuri Bakomai jikata bakigai da yayankiba sabida hajjaju zangai dakai ina yini ko kallona bayba kuma bay amsaba bakajine hajjaju kibarta Bata da kunya zagina tayi Kuma bawanda yataba zagina Sai ita Kuma nabarta abincin datakawo min inacikin cin abincin tazageni shine bankarasa cin abincin ba bansan meyasaba nakyaletaba yarinya sai rashin kunya kibashi hakuri jikata akan menene shimaiyasa yamareni akanme ko ni jakace ainima yayimin laifin Amma aishine gaba dake toh saime wannan yarinyar bazata bar halinta ya Allah ni muhammad bazan bashi hakuriba naimasa girki yacinye Amma yazo hargidanmu Yana nunamin iko bazai yuwuba ugo kaci a hanya Nagode kicinye abinki tunda gidankune Amma Nima gidan mune karyane bagidankubane ninake maki karya eh Kaine ke sai jinake tas a kumatuna Abba yamareni akanme me kamareni muhammad turaki huce ciki amatsayinka na karasa Kaiba mahayfina bane kaikaraba wannan atsakaninmu kaji ko ke humaira huce ciki sabida kene mommy asauka lafiya hajjaju Allah yasa haka jikata Dan Allah hajjaju Hisham kuyi hakuri Bakomai safiyya nasan halin humaira karki damu mungoda da karamcifa haba ai munzama daya Allah yakiyaye agaidamin Dana zaiji sainazo yauwa ke humaira bakyakin magana ko yimata a hankali Mana haba iyanmmu saikace yarinya Dan Allah safiyya kibarta Haka zamu zuba Mata ido tana abinda tagadama Bahaka nake nufiba hajara gaskiya yarinyar Nan batajin magana Ibrahim yarinyace kullum yarinyace ita muna jiye Mata nangaba ita macace gidan wani a zata kartasha wuya da wannan halin nata musanman idan taje gidan kishiya Kuma ko saurayi Bata dashi da kyanta da komai Amma basaurayi to wlh wani zamu samu a dangi mukai Masa ke haba kawu ibrahim yazakace haka yiwa mutane shiru Kona makeke marar kunya a metawajena tayine saratu yanzu kike tafe eh iyanmu mariya Mai yartaku tayine rashin mutuncin data Saba shitayiwa su hajjaju da Hisham Kai humaira Dan Allah kirage Kinga Muhammad namijine shi Amma dukda haka yasha wuya da halinsa Amma ke macece saddika hardake eh iyanmu inakuma saurayin takwarata saddiku Bata sonshi yagayamin yasamu wata har antambayo za'a hada auran dana saddika to kinji ai humaira Dan uwa baya kin Dan uwa Toni naki Dan Allah kibarni tsohuwa aunidin zonan ai tahuce Kinga kema Bata barkiba Amma kina goyan bayanta eh nabi kubarmu nida mutuniyata munfi kusa Allah yashiryamin ke takwarata him maman saddika zoki zauna Mana wannan diramar bazata kareba ta iyanmu da humaira nasani antiy mariya Bari naje wajan anti rukayya dan sumayya tazo eh tazo ok
Hajjaju ya akaine Hisham Amma baka fishi ko banayi Mana yarinyace kaji yarinya kikace hajjaju Amma hajjaju takewa ubanta rashin kunya kinsan halin ummita Amma bana Mata Haka Kuma nafi kowa sonta bana son ganin bacin ranta kokadan komai tacemin yazauna kenan Amma bazan iya daga Mata danyatsaba ko nabari wani yadaga Mata hakane Hisham Amma ai kafita shekaru sai azubamata ido baza'a tankwarar da itaba kenan him uwarta tana kokari Hisham hakane Amma wlh tazo hanuna wlh kinji narantse saina karya Mata hannu da bakin rashin kunyarnan Hisham nasan halinka Amma kabar yarmutane mema zekawota gunka koday zamuyi yargidane hajjii zamuyi fada a jirginnan muyi Mana nasani ko kana sonta Danni takwantamini azuciyata Amma aibani takwantawaba Kuma Idan wata magana ta taso nasan kece hajjaju Dan nasan halinki da darun tsufa tunda kikace haka akway wata akasa meyasa kaikaday kake ganeni Hisham sabida nafi kowa sonki Nima Ina sonka zansamo maki bazawari ubanka nace ubanka saiday kasa mowa babanka ya aura yakara da babarka him kiyi barci nagaji da magana sabida nakira uwarka ko to nakira sai kayankani himmm hajjaju kenan gidin daru

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now