part 8

31 3 0
                                    

haka nacigaba da rayuwa cikin kunci da bakincikin rayuwa mommy na abin nadamunta sosai Nan tacemin humaira kigudu gun yayana a Kano kinjiko ko kyasamu miji kiyi aure kihuta aikin isa yin aure shekararki 18 Haba mommy Dan Allah yanzu cemaki nayi banida saurayi rufamini Baki karya nayi kowa yazo kina korarsane bakya sonshi saiki cimasa mutunci tsorankima sukeyi humaira ko bakyason Naga jikokina haba mommy kina bani kunya nibazan aure yanzuba gaskiya ni yarinyace rufamin baki Amma ai ke zakanyace keda ubanki yarinyarki dake humaira Allah yanunamin ranar dazaki gyaru Amin mommyta to kije takwararki na kiranki to Mommy wannan tsohuwa komai xatayimin kunfi kusa huce kiban waje mommy kina koranane shikenan kekikasani sakarya
salama alaikum tsohuwa mutuwa yau ko gobe ko yanzu waalaikumussalam uwarkice tsohuwa baniba Kuma itace zata mutu Haba tsohuwa saikin rigata  nigani mommy tacemin kina kirana kiyi sauri inada wanki da wanke wanke ga hanuna duk kanta tafitomin a hannu kodayake ai nasaba ganinta a hannuna maiya farune tsohuwa kike kallona haka wlh da Kaka Yana raye dashi zan aure keki Zama bazawara kinci gidanku Allah yasa tunkafin kizo duniya yarigamu gidan gaskiya abinda yasa nakiraki shine keway Baki da saurayi way tsohuwa Dan Allah shekarana nawa 18 kacal niyarinyace da,ace nacigaba da karatuna ai sainagama tsaf sannan zanyi aure burin Abba kenan akaina Dan haka Kuma zancikamasa dukda yanzu baya yarsa Dani Nima Kuma bana uba dashi Amma Yana Raina kullum Kuma Kaka Yanzu mommy tayimini maganar aurena kuma bani da saurayi tsohuwa tonayi maki kinaso waye saddiku haba tsohuwa sadik akecewafa Koma  menene ban iyaba gaskiya to tsohuwa bazan aureshiba Dan bana sonshi  kinci gidanku kinada Wanda kike sone Babu to munyanke shawara nida uwarki zamu gayawa Muhammad ya aurardake kuma ga saddiku dan kibar cikin kuncin gidanku kinji ki amince babarki nacikin damuwa akan halin da kike ciki tsohuwa kiyi hakuri bazan auri sadikba gaskiya bana sonshi Amma Dan uwankine shifa nasani Amma bazan aureshiba to meyasa  bakya tausayin kanki him kudayna tausayamini tsohuwa lokacine watarana sailabari nasan kundamu da halin danake ciki Amma kuyi hakuri inada buri araina kuma insha Allah Allah yakussa cikamin burina kudayna damuwa Dani tsohuwa Kuma nasan Abba bazai aminceba Dan duk hanyar dazan samu sauki bayaso yafison nasha wuya arayuwata Kuma watarana Sai yayi alfahari Dani tsohuwa karki damu kinjiko Bari naje nakarasa aikin dazanyi ina sonki tsohuwa Allah sarki yarnan Allah ya kawomaki sauki yagyara tsakaninki da mahayfinki takwarata bakiyo halinaba.
Inacikin kunci da halin wahala Amma Abba kotausayina bayayi kamar ba mahayfinaba wlh .
yau asabar mommy takirani way zamuyi baki agidan na musamman daga kaduna nace mommy suwanene zasuzone baki sansuba komu bamu sanshiba sai ranar sunanki dayazo Basu fiya Zama ananba shiyasa Baki sansuba Kuma aikin da babanki yaje tare sukaje shima engineer yafi babanki kudi Bari nabaki tarishin shi da babanki yabani inajinki mommy ASALIN iyalan engineer usaini guda usaini guda su ukune agun iyayansu mahayfinshi yarasu su yanbiyune Hassan da Husaini da gambo yayanshi matarshi rakayya dayara biyu duk Mata firdausi da zarah basu da kunya Amma uwarsu da mahayfinsu suna da kirki sai gambonsu yanada Mata Jamila yaranshi yanbiyune Suma Husaini da hassana sai Husaini matarsa daya batada mutunci Yar Nigerce ita iyayanta sunmutu sai Yan uwanta engineer Husaini guda yaje aiki Niger yaganta ya aureta hayhuwarsu daya basu sake hayhuwaba sunan dansu Hisham  sunasonsa sosai Amma dukson da suke masa bayhana subashi tarbiyyaba engineer Hussaini yanada kudi sosai kamar yanda mahayfinki yakasance hasken gidannan to shima haka yake a family nasu suna zaman lafiya a danginsu shima gida yagina masu kowa da part nashi baruwan kowa da kowa kamar nangidan Dan yafi mahayfinki kudi Kuma dansu Hisham ba anan yayi karatuba a London yayi yakaranci lauya anakiranshi barrister Hisham Hussaini babban barrister neshi saurayine bayyi aureba shekararsa 33 sunyi dashi yayi aure Amma yaki yace bayga matar aureba haryanzu mahayfiyarshi batada kirkiki sunanta hajiya hadiza mahyfinki sunhadu da engineer Hussaini a America tare sukayi karatu Kuma shikadayne maijure halin mahayfinki sabida yanada hakuri shiyasa suka shirya da juna amintarsu natafiya harsuka rabu da juna dukda garinsu daya aiki daya suka karanta bayhanasu zumunci da junaba abindayasa Kikaga basa zumunci toh sabida engineer baya yawan Zama anan Dan kanfanoninshi suna American Amma  iyalanshi sunanan kaduna kuma yanada gida acan shiyasa yake iban iyalinshi da mamanshi tare sutafican sukan Dade Basu dawoba Koda sunzo shibanda shi kuma ita matarshi batada zumunci sai girmankai shiyasa bata zuwa kuma tasan mijinta bayda abokin daya huce mahayfinki dansu Kuma Hashim idan Yana gari Yana zuwa gaida mahayfinki a office Amma baya zuwa Nan sabida ayyuka shine yanzu suna kaduna sunzo shine zasuzone da ahalinsu kinjiko naji mommy awanna unguwa suke a kaduna rigasa gaskiya sunada kudi sosai balaifi humaira jekiyi komai kishirya kinjiko to Mommy yauwa yarinyata

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now