part 14

31 3 0
                                    

salama alaikum masoyana inai maku fatan alkairi ina mai Baku hakuri akan rashin jina kwana biyu sabida wata yar matsala amma yanzu komai yayi day day Dan haka inai maku fatan alkairi kuji dadi lafiya

Bismillahir rahamanilrahim dasunan Allah mai rahama maijin kai

ummi ina yini yy kafar da sauki hisham to Allah yabaki lfy ameen ina kakartaka tahuce bangaranta to bara na lallaba naje karta fara dan Allah yadawo da ita ai ummi ko yamuka barosu bakiceba kuma kowa acan yace nagaidake naimaki sannu toh ubana ban amsaba mezasu bani saidayma nabasu dan haka banamsabadin ubana Allah yahuci zuciyarki ummi tashi kabani guri ummi ina daddy kaban ajiyarsne kaje kanemeshi mana inda kabarshi ummi niday kullum bazan gajiba da gayamaki gaskiyaba akaina kamar bakya sona to bana sannaka tashi kaban waje mai hali irin na babansa daddy baka fitaba ko kadawo da wurine him hisham yahanya kunbarosu lfy lfykalau daddy suna gaidakai ina amsawa shigowata kenan yanzu nashiga wajan hajjaju ok toh bari naje nahuta nagaji yau daddy hisham yanaga ranka abacene umminkaceko daddy bari naje ok saimunyi magana ok daddy
hello u mar kasameni agida yanzu ok umar abokin hishamne shikadayne abokinshi na kwaray acikin abokonsa shima dan kadunane kuma amininsa amma kowa halinsa daban kaway haduwar jinine yahadasu harsuka zama abokan juna wannan kenan
his ham kana inane ummi nayi shower ne shine dan kwanta amma nasan baka barci bakayi sallama daniba kuma bakaci abinciba him ummi nakoshi mai kaci taso nabaka ummi bansan musu kamar yaro him wato kana fishing danine haba ummi wane ni kozanyi fishi dake bana iyawa koyanzu dana kwanta bazan iya barciba sainai maki sallama kuma zan hutane kaway babarci zanba dan umar zaizo yanzu ok mazakaci ko snack dinne kadanci kaji yarona ok
yarona na,am ummi way yamaganar damukayi dakai wacce kenan yarinyar wajan hajiya talatu mana aziza kasan kacemin yau kuma naji shiru dan bakananne danayi maka maganar tunda safe ummi nifa bansantaba kuma nace ina sonta haba yarona yarinyar akwayta da ilimi ga biyayya da hakuri batada laifi him ummi nifa aure baya gabana yanzu mekake nufi bazanga jikokinaba kenan bahaka nake nufiba amma ummi salama alaikum umar na,am ummi yakake lfy to bari naje saida safe Allah yakaimu ummi ameen
way hisham yy kk lfy saukar yaushe banjimaba ina hajjaju bankoma guntaba dan itama damuwa zata karaminne meyafaru way ummi tayimin mata kuma bansantaba hhhh aitayi dayday tunda bakaji banason iskanci umar to sorry amma niday iya sanina bakada budurwa konace bawacca tayimaka acikin masu sonka bansaniba ko kasamo a abujah kaikasani amma ai bangayamaba nikatunamin da marar kunyar yarinyarnanma wacca yarinyar kenan kaji kaji kai kace kasamu matar aure kyakykyawace nasani kona karemata kallone saina koya mata hankali muka sake haduwa to ayiday mugani muyan kallone yauwa kallonme toh yanzu yazakayi da ummi shine nake tunani dan yanzuma tayi fish one kasan halinta da saurin fishi kuma kaikaday keshawo kantaba hakane kasan wani abu wani lokacin sai naringa tunani kamar ba itace ta hayfeniba idan tayi wani abu amma idan nayi nazari sainaga sabida sonda take nunaminine kamar yayi yawa him kadena damuwa nagayamaka batun yauba uwace alallaba har Allah yasa arabu lfy amma gaskiya ummi Nada wuyar sha,ani hakane kuma yanzu gada batun data bijiro him kuma yazakayi haka zakaimata sai azauna lfy kaduba haka tace bazanje London karatuba sannan bazan karanti law ba him bansan maiyasaba dakyar tahakura sabida kaka toh Allah yasa mudace Amen bari nakarasa dan dareyayi yanzu ok zkafita gobe ai dole kasan gobe Monday ok saimunyi waya kagaidamin dasu daddy zasuji
kaka ya gajiya bansaniba nace bansaniba tunda muka dawo saiyanzu dadareyayi zakazo ina nagaji jiyane kuma yau sammako nayi haba hajjaju kiyi hakuri nahakura way gobe iyayan naka zasuyi taro hardake ai bari naje to saida safe Allah yakaimu salama alaikum ummi nadawo sannu ummi meyasameki baki da lafiyane kark tabani meyasa nagayama danasan zaka shigu dana rife kofata amma katafi Allah yahuci zuciyarki kaika sani .
meyasamu ummi yau ga daddy bayanan Allah yasa lfy ameeeen
salama alaikum waalaikumssalam
ussaini na,am yaya abbane yace kazo ok ganinan haba hisham way mekakeyine kasan zamuyi meeting yau namanta shaf daddy amma nagayama jiya to hajjaju namance to bansan meyasa ake meeting yau kuma baranar priday ba mahayfiyarkace tace ayi zatayi magana to muna sauraranki hajiya au akantanema yanzu kuma uwarme zata fada uwar magana hajjaju dan Allah kiyi hakuri nayito badan itaba
humaira na,am mommy zauna zanyi magana dake ok momsy kinutsu ki sauraran dama jiya muka yanke shawara munmuki mijin aura 🤨aure mommy waye kuma angon hisham yaya hisham amma ai bana sonsa to kinada wanda.kikesone bandashi to kiyi hakuri kiyi biyayya zakiji dadi nangaba gata mukaymaki kifita daga cikin kunci kinji bazamu kaiki inda zaki sha wahalaba karki damu kinji AKway lokaci dazaki sami wanda kikeso kinjiko ok mommy kowa yasani kenan anangidan kowa yasani tunyaushe pradey ok bakomai Allah yayi maki albrka Amen mommy

Dana nayiwa dana matar aure kuma nagayamasa yaki amincewa wacece meyasa baki gayaminba sabida nasan bayansa zaka goya dan bakinku daya kakwacemin dana bayasona yafi sonka bayajin maganta said abinda kace masa dashi zai anfani haba saratu kiji tsoron Allah wlh mekake nufi yazakice dan bayajin magnarki shikenan ummi kiyi hakuri na amince Allah yayi maka albarka ameen nikuma ban aminceba haba daddy kayi hakuri kodan nimana idan ummi nafarinciki kamar nike farinciki gambofa da yaya hassan Allah sanya alkairi ameen hajjaju nadauka kunyanke shawara kaida matarka haba hajjaju ya,isa tokusa kunne kujini nima naimasa mata hajjaju ina hisham zaikai mata biyu toh saiday yafasa dukka wacece humaira yargidan Muhammad turaki ya'ta zakice amma banason naji komai munriga mungama magana hardashi Muhammad dinma au nikadayne bansaniba hardani daddy gaskiya banason yarinyarnan toh harda ta uwarkama amma hajjaju yarannan yafara da daya tukunna to uwar magana baki isaba sabidake mijinki kinhana yakara wata matar shine zaki hana jikana ko to a a kitsaya amtsayinki kaikuma hisham humaira zaka fara aura nagama magana kuma karnaji wata magana ta taso yauwa kuma ke firdausi da zara dasu hassan gabadaya za,a hada bikin kowa yafidda miji da mata wata daya dafatan kunjiniko munji hajjaju daddy ni banda zabi amma da sharadi bazabina acikinsu dan haka zan auri zabina daga baya kuma agidannan zan ajesu a wancan fart din daya awancan daya a wanda nake sukuma su hassan AK way gidaje suzaba aciki akowanna gari nagama magana yauwa Allah maka albarka yarannan

toh masu karatu kubiyoni danmuji yanda zamuji wanna shirin humaira keyi data amsa maganar aure dacewa toh AK way wata a kasakenan shiday hisham yagama yanke shawara kubiyoni nagode

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now