part 24

25 2 0
                                    

kinshirya kifito ahankali karki fadi kin gasa jikinki da kyaune konakira
hajjaju tagasa maki kokuma nikikeso

Dan Allah yaya kabarni yunwa nakeji
kuma idan kagayawa hajjaju ai gidannan kagayawa kuma kaima temakon naka nagode zan'iya dakaina bacin kaine sanadiyar hakan
kabarni bari nadafa abincin nagaji

kihuta naimaki zoki zauna kici kuma aikema kinaso amma  kinacemini nine sanadiya bacin kuma hardake ko bakiji dadinba

Dan Allah yaya kabarni kace kaine kayi abincin gaskiya bazai ciyuba bazanciba nasake shiga wani rashin lfy bazan iyaba kuma

kiyiwa mutane shiru kinajin yunwa kuma kina surutu zauna buda bakinki nabaki kiringa bani nima banci abinci kenake jira

kinkoshi
nakoshi sosai yaya waya koyama dafa abincinan maidadi harda soya kway

duba wayata anan nakoya tayi dadi ko
tashi mukoma palour muyi hira

Sannan ga watarki kiyi hakuri tunranda naimaki alkawari nasayo
na'ajiyeta kedata aziza nace bari saina dawo gunki sannan nabaki nasa maki layika aciki da nombobin yangidanku,kikira kowa kugasa yanzu

yaya harna fara fishi dakai sabida kaimin alkawari baka kawominiba ashe kasiyo ka'ajemini nagode sosai

kidayna yimini godiya komai nawa nakine kinfi haka aguna humairata

kibani tukuci mana kinji haba dear😍

shikenan kayimini wayo bari nabaka

kina rikitani dear komukuma haba yaya dazafi ,,,,,aibazaiyi zafi kamar jiyaba dagaske nake maki humaira

tsoro nakeji kaga banwarkeba kuma
kakalli tafiyata kamar maikoyon tatata idan kakuma yanzu ai bazan iyayin tafiyaba ko'ina ajikina dayna aiki zasuyi kaji

to dagani nagode haka karki damu

kakalleni yayana kayi hakuri wlh banjin dadin jikina kabari sai da daddare saanti akeyi dan Allah karka damu

yaya nayarda daukeni muje daki mana kadena damuwa hakkinkane nayi kuskuran hanaka Allah kayafemini su hajjaju sunkoyamini hakan amma namance kagafartamini

nahakura tayaya zanji haushi kokuma nayi fishi dake bazan iyaba kona sakon daya komunyi nikaday zanji dadin kebazaki jiba tunda bakyaso

wlh inaso muje konasamaka kuka

shikenan muje humairata yayana

sannu humaira yauwa Allah yayi maki albarka yakuma saka maki
kinajin zafine kamar dazu

bazafi sosai bari nashiga wanka tunda kabatamini kwalliyata

nima kinbata mani kwalliyar tawa ai mushiga muyi wankan ko ok yayana

tunda nagama shiryaki saiki shiryani
shikenan karkayi mini komai bazan yimikiba daer shikenan

kinsanmenene sati mezuwa nasaka akawo maki lefanki daga Dubai kinji

dagaske yayana nagode
way baka gajiya dani bani da nauyine nake yawan hawa kanka kuma gani
yar lukuta

ashe kinsan ke yar'lukutace kenan kamarni amma baki da nauyi ai

yaya namance banje naiwa hajjaju dasu ummi gyaraba da gaishesu namance nashiga uku garinya

garin kedadi miji shiyasaka kika mance amma aisu sungane baki da lfy

lalala humaira menene nakuka

bakaibane kuma kace bazaka gayamasuba yanzu kuma kace sungane kenan kagaya masu abinda yafaru yanzu sunsan komai duk rashin kunyata dawanna ido zan kallesu dan Allah

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now