part 4

88 4 0
                                    

Tundaga ranar suna rainona yadawo gun muhammad turaki da mommy duk wani gata suna bani mommy na harmagana tayi Masa yarage gatalani musanman Dani macace kana cutartane amma  yaki yaci Mata mutunci  Dan akaina saiyayi fada  lokacin anyayeni aka sakani makaranta Mai tsada duk gidan nice Mai makaranta Mai tsada kuma direbana nikaday yake kaini ya dawo dani motoci guda uku yau wannan gobe wannan gaskiya Ina Shan gata agidanmu musamman gun abbana muhammad turaki  Kuma Inayin abinda nagadama Dan gani nakeyi kamar mommy Bata Sona sosai Ashe bahakabane nayi kuskuren rashin fahimtarta toh lokacin kuruciya Mai baka abin Dadi shine naka lokacin dana gane gaskiya Kuma lokacin ya kuremin Ina shekara takwas 8 su Kaka suna family meeting nashiga nazauna naji Yaya kabir Yana maganar cewa Abba Dan Allah kayi magana Mana sai muhammad turaki yace maizancema Kabir kaje interview kafadi bakayi nasaraba shine kakeso nakwatoma hakkin wani Abba wlh bahaka bane Kaima kasan halina da basu tsabeniba anyi sankai anbawa wani nawaba da bazanzo nagaya maba Abba to saika hakura kasake neman wani awani company kajiko toh Abba haba muhammad yazakace haka kodan kaga yanada hakuri iyanmu kiyi shiru maiyasa bazaibarmasuba ya barsu da Allah kaikasan Allah ne muhammad iyanmu ya'isa marar kunya idan Kaine ai bazaka yardaba Amma shi kanacewa yabarsu shikenan nizanyi Masa komai a a ibrahim karkayi tunda nace haka to kowa yabar maganar any questions yes Abba ok go ahead and ask  ok Abba maiyasa kace haka bacin kasan shiyaci Kinga princess keyarinyace kidayna saka Baki a maganar manya abba manya kace idan bakwaso Yara surunga samaku Baki maiyasa kukeyin family meeting damu princess bangamaba Abba Dan haka yazama dole abima hakkinka Yaya Kabir karka damu baba ibrahim kaje kayi fada kangaskiya Dan haka arufe taro da addu'a Amma takwarata kinyi dayday kuwa nayi takwara Abba nacewa rashin nasara da faduwa Bata gunsa tunda yake Baitaba rasa abinda yanema Bai samuba Dan haka za'a Mai maita hakan daga yanzu bazamu yarda da rashin sa'aba mutukar mune da gaskiya Dan haka wannan shine day day Kuma gaskiya takwarata Abba nayi dayday kayi maganar dazakayi dazu na katseka Babu komai princess ok Kaka sani addu'a ok jikallena ana tashi daga taro abbana yaje gun Kaka yace Mata iyanmu tace muhammad ya'isa nasan maiya kawoka Nima shike Raina Muhammad iyanmu inason princess sosai Amma saigata karkayi sabo Amma kayi tunani kacanja kudirnka akan yarinyar da Bata da laifi karkazo kayi Dana sani nangaba muhammad iyanmu naci buri akanta sannan tashi daya takasance haka muhammad Allah yagwada kane Dan haka kayi imani dashi kadogara dashi har kacinye jarabawar kaji iyanmu gaskiya abinda nake tunani ba gaskiya bane Dan Allah kice ba gaskiya bane iyanmu zantafi wani course Dubai kuma zandade iyanmu banaso nayi nisa da princess Dina da family dina yaushene  tafiyar jibi to Allah yaba da sa'a ameen yanzu kaje kahuta ko ok Allah sarki Muhammad Allah yasa karda zancanka yazama gaskiya Ameen to jama'a ba 'iya kadayba duk mutanan gidan abinda yake ransukenan sabida abindanayi Kuma yaya Kabir yasamu kwangilar tundaga ranar abbanmu yayi tafiya bay dawoba sai bayan shekara takwas nikuma lokacin Ina shekara goma Sha hudu 16 nayi girma kamar yarshekara ashirin 20 Dan inada girman jiki sosai lokacin Ina shekarar karshe a secondary zan zana waec da neco Dan lokacin harnayi jam Kuma nikaday zani daukoshi nahana kowa kuma yazama dole kowa yabi abinda nace sanna nace kowa yaje yau zamuyi family meeting tunda uban gayya ya dawo hello Abba gani baka ganeniba Haba princess tayaya uba zai kasa gane yarinyar shi sannanma ai munayin video call hakane Abba sannu da zuwa Ina sauran yaran Abba ninace suyi zamansu zani na daukoka nikaday haba princess ke kaday Kika zonan ABBA nagirma kadena damuwa Dani haka Dan Allah way harda matana suna gida eh Abba Amma ai suna zuwa gunka kowacce acikinsu Kuma basu Dade da dawowaba datuni dakai zasu dawo Amma wani aikin ya tsayar dakai suka dawo suka barka acan kumama ai gida zaka zakaga kowa ko ok muje ko Abba yauwa abbana menene tsarabata taki tafi takowa ai nasani takwarata tanan Tana zuba Mana tsufa Abba da rikici princess iyan tawa, sorry Abba Amma idan munje zaka ganewa idonka niday iyanmu Bata laifi shikenan Abba sannu da zuwa yallabay yauwa to bude get din Mana musa to yallabay sannu da zuwa abba sannunku oya Bari naje nahuta ko ok  Ina iyanmu Abba tana maka kwalliya bana son karya  Yaya naziru kyaleshi Nagaya Masa yace bahakaba nace zaigani da kanshi lallay yarannan kunmai Dani kakanku kawu sani ko kawu mudi ko Abba kaje ka huta yau meeting din dare zamuyi ko kagaji a a yaushe yangaji da iyalina ok muna jira anjima
Tsohuwa kina ina danki Dan gaban goshi ya dawo Baki fitoba kinganshi toh marar kunya kwalliya nake Masa danyaga yanda kuka ramar Masa da uwarshi tsohuwa kenan gidan rigima hello Mommy ok ganinan
Kinci sa'a mommy takirani  amma zandawo gunki kokuma muhadu gun meeting tsohuwa kyaci gidanku ja'ira mommy gani lfy kina inane tundazu ina gun Kaka ok toh zauna zanyi magana dake ok karkije gun meeting dinnan yau sannan idan kuma Kika nace sai kinje Dan nasanki da kafiya to karkice komai kinjiko idan bahakaba ranki da nawa zai baci mommy batin yauba kike gayan haka toh maiyasa bazaki ganeba humaira ok Mommy zankiyaye Allah yasa

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now