part 3

97 5 0
                                    

KARKU MANTA DA COMMENT DA VOTE NAGODE MASOYANA FATAN ALKAIRI LOVE YOU ALL ❤️💖💓💕💕💕💕💕💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖

munji zancanka Muhammad Kuma zamuyi yanda kakeso
Allah day ya kawota duniyar lfy amen kawu mudi haba mudi da hankalinka zaka biyemasa shirman banza da hufi saikace wani yaro zaka biyemasa karya sotamana ai yarsace karya sota Mana inbanda rashin mutunci da raini irinna muhammad ita yarinyar meye laifinta ai ba'ita tayi kantaba Allah ne yayita kuma Kai da halinka muka zauna dakai haka Dade da rana daya babarka Bata gaji da Kaiba
Koda na sakwan gudane Saikai zaka gaji da Yarka tun batazo duniyarba zakace haka haba muhammad kaikuma mudi kana biye masa ya'isa haka ya'isa kawu sani nariga nagama magana Kuma bawanda ya'isa yasani nayi abinda banyi niyaba inkun Manta na tuna maku lokacin nadawo hutu daga makaranta makocinmu haka kaway yatsani babanmu sabida babanmu Yana da kudi da rufun asiri day day gwargwado Allah nefa yabashi Kuma shiya nema da kansa Amma Yanai Masa bakin ciki danshi bashi da arziki yayiwa baba rashin kunya nadawo ba Wanda yagayamin sai a gun Yan unguwa naji Kuma kunki gayamin ne Dan kunsan halina da rashin hakuri da rashin yarda da faduwa Amma inajin lbr naje da girmanshi amma naimasa duka na karyamasa kafa haka yaci gaba da rayuwa da kafa daya alokacin bantaba batawa babana raiba sosai kamar ranar haka baba yacigaba Da fishi sosai akaina harya kwanta rashin lafiya sannan yace nahada kayana nakoma makaranta hutufa baykareba yace Kuma karna sake dawowa hutu gida saina gama makaranta komai nakeso na aiko idan wani zaizo Dan lokacin wayar hannu batayi yawa ba haka natafi banmusaba Dan nine Banda gaskiya tundaga lokacin babana ya kwanta rashin lfy sabida abinda nayi inayin rashii ji da rashin hakuri Amma wannan yafi na kullum shine yace karna sake dawowa Dan watarana saiday yaji nayi kisa tunaga lokacin bansake dawowa gidaba Saida nagama Karatu dukda haka naytayin fada da mutane Kuma Ashe babanmu yasani shine harna dawo Yana kwance tokuma har ajali yazo shine Zakuce yarinyata ta gado haka
Muhammad karka manta yace yayafema Kuma yagayama bakaine sanadin rashin lafiyarshi ba danhaka shine akace yarinyarka itama haka zatayi haba Muhammad baka tunanin mamanta yanda zataji tun yarinyarta batazo duniyarba kake Mata haka ina sonda kake kirarin kana Mata dahar kabata duk abinda kamallaka rabi Amma zakace haka Muhammad Babarmu nariga nayanke magana wannan yarinyar ya'tace Kuma jinina Dan haka duk Wanda zai sota Yana bayanane Dan haka nagama magana abar maganar idan bahaka ran kowa ya baci Yanzu wlh
to marar kunya Mai yarinya Allah yasama duk cikin yaranka bawanda yayo halinka Kuma itama takwarata bazatayi halinkaba in Sha Allah idanma tayi toh ina sonta a haka Dan mararsa mutunci tashi safiyya kiyi hakuri kinsan halin mujinki akway kafiya da iskanci da wulakanci Dan haka karkisa komai aranki hartakai ki tunani marar anfani Kuma kinsan halin da kike ciki cikinki yagirma hayhuwa yau ko gobe kinji karki damu yayi duk abinda yaga dama marar mutunci huce muje sai kowa yatafi kawu sani tunda uban gayyar yatafi
haka mommy taci gaba da rainona har ranar data hayhu farinciki gun muhammad turaki baya irguwa dama family din gaba daya Dan kowa Sona yake sosai ranar suna anyi suna naban mamaki domin manyan mutane saida muhammad turaki yagayama abokanshi nakusa dana nesa anyi bikin suna anyi liyafa kudi yaci ubanshi sosai mutane wasu suna mamaki Amma wasu basayi domin intakama zaiyiwama wani Dan akway shi da kyauta duk kudinshi bay rufe masa idoba akwatuna nakayana guda akwati goma shabiyu yayimin Banda na barka na mutane masu kawowa mommy itama goma sha biyu sabida tagama Masa komai a fadarsa tunda ta hayfar masa mamansa harsu umma hajara sukaji haushi dukda basa fada da junansu Kuma Suma idan suka hayhu Yana masu hidima sosai Amma ba'a tabayin taro kamar haka anan gidanba Sai akaina raguna da shanu aka yanka aka radamin suna Aisha Amma za'a ringa kirana humaira nakasance kyakykyawa gani fara ga hanci har baka ga idanuwa Zara Zara nafi kowa kyau agidanmu Nan kan muhammad turaki yakara girma yasamu sarauniyarsa kuma kowa nagidan Yana farinciki da zuwana lokacin da aka rada sunana Ina kan cinyar Kaka Nan umma hajara ta shigo tacewa kaka anrada sunan yanzu ansaka sunanta tafita Kaka takalleni tace Aisha humaira Mai babban suna nanan nakwala ihu sosai dakyar nayi shiru da temakon Kaka domin addu'a tayta tofamin har nayi shiru domin mommy nawanka mutane sun cika dakin suna maiyasami jaririya take wannan kuka haka Nan mommy tafito daga wanka takarban dukda nayi shiru Amma naki karbar nono haka kowa yafita lokacin Muhammad turaki yaje raka Bakinshi badan hakaba datuni yazo yace meyasameta Kaka tafita daga dakin tace babbar magana ya Allah karzancan Muhammad ya Zama gaskiya ya Allah lokacin da nahayfi Muhammad haka yayi ranar sunansa anagayamin sunansa nakalli Dana nace Muhammad suna Mai daraja Nan yasa kuka Mai Kara dakyar yayi shiru  banmantaba natuna komai Kuma haka Aisha tayi yanzu toh Amma bazan gayawa kowaba Amma koman daran dadewa gaskiya zata bayyana daga lokacin da muhammad yagano gaskiyar toh Aisha bazata samu soyayyar mahayfintaba ya Allah ga baywarka kaceceta

toh masu karatu kubiyoni Dan muji yanda zata Kaya idan muhammad turaki yagano yarsa ta debo halayyarsa Nagode karku manta da vote da comment ,💔💕💖💖💗💗💗💗💖💖💕💕💕💖💗💖💗💗💗💗💗💗💗💗💗🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

GIDANMU KOH GIDAN MIJINATempat cerita menjadi hidup. Temukan sekarang