part31

19 2 0
                                    

Umma yanzu zanfito direba yakawoni

baki da hankaline zakice yakawoki kina haukane kihawo adaydayta kizo

haba umma kamarni matar hisham usaini,guda gaskiya bazan hauba

shikenan kinwa kanki nabaki rabin awa idan kinzo shikenan idan baki zoba shikenan zan hucewata konafasa
.

shikenan ganinan niday gaskiya kina wahalar dani umma gaki dabakin cikin tsiya ina yarki amma kinayimini
bikinciki karna huta haba dan Allah

umma gani kinbi kindameni da waya nayi sauri gashi nazo dan Allah

nice nadameki aziza ba akanki nakeyin komaiba amma bakya gani
amatsayina na mahayfiyarki aziza

shikenan kiyi hakuri kinji yanzu kizo mutafi dan muyi sauri

nawa yabaki dakika fito

nadauka adurowane dayacemini tunjiya dan yau yakoma aiki da asuba yafita amma duk nadauka wlh miliyon uku umma

Kai azizah lallay kincika yarinyata jinina gara dakika debe dukkan domin yanada fin haka sau miliyon dan kudi bakomai bane agunsu

kingama umma yana kirana

toh kidauka kozai kara turo maki wani kudinne yisauri mana a a

hello yaya

kuntafi

zamu tafi yanzu day

kindauka kudin

nadauka karamini zakayine

nawa kika dauka

nawane acikin dirowar

miliyon ukune da rabi

kenan ban lissafa daydayba dukka nadauka meyafaru

ubankine yafaru kidawomini da kudina mezakiyi da wannan makudan kudin haka azizah

haba yaya dan Allah kudinday nakane kuma nawa tunda iyalinkaceni amma shine zakayimini haka gaskiya bazan dawo dasuba domin wannan kudin bakomai bane agurinka yauwa

kekike nemomini kudin dazakice haka tokijini dakyau wlh kinji narantse idan kudinnan baydawoba toh abakacin auranki kuma saki uku

dubu dari biyar zaki dauka kidawomini da gabadaya nagaya maki mahaukaciya marar tunani mtsssss

nashiga ukuna umma kinji yaya gaskiya bazan iya rabuwa dashiba wlh ina sonshi ina kaunarsa bazaiyuwuba nawane shi nikuma tasaceni wlh zan'iyayin komai dannasameshi bazai yuwu yarabu daniba dukda baya sona amma yake biyamini bukatata yake gamsar dani gaskiya dole namaida masa da kudinsa akan haka aurena bazai mutuba

hankalinki daya kuwa kinutsu kidawo cikin hankalinki kisan a'ina kike
barazana yayi maki babu abinda zai iyayimaki kinmanta uwarsa atafin  hannunmu take kuma shima zaizama namu nanda yan kwanaki azizah

umma kiyimini alkawari yaya hisham bazai rabu daniba dan Allah

kikwantar da hankalinki nadau alkawari humairanma saitabar gidan

kina lfy humaira

lfy nake hajjaju

shikenan ai karki kagayamini

mtss bazaki ganeba hajjaju yaya hisham bayzoba gashi har karfe biyu narana nasan yau zai koma aiki anma ai saiyazo dasafe yadubani mtssss meyasa nadamu bacin bay damuba wayasanima koyaje aiki ko bayjeba

Allah sarki humairata koyaya take bandubataba  da asuba dukda nasan idanta biyu alokacin amma ina saurine nasan kinyi fishi amma karki damu kinjiko domin zandawo gunki muyi kwanaki da juna tunda aziza batanan takuma barmaki kwananta

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now