part 12

39 3 0
                                    

ni inaganinta ta kwanta Mani azuciyata Dan Haka nakeso konace mukeyin bara abamu ita ga Hashim idan kunyarda haba hajiya jummay yazakice haka ai Aisha yarkuce Kuma Hisham Dan mune naji Dadi sosai wlh Allah yasa muna Raye mugani Amin Dan Haka zamuyi komai Nanda wata biyu insha Allah Allah yasa saiki sanar da iyayanta yanzu kuwa haba hajiya kibari sai gobe Mana hajiya kenan ai dazafi zafi ake maganin yunwa gara nasanarwa da uwarta Dan nasan yau zatayi bartcin Dadi nida ita Amma ga shawara meze Hana kar asanar da yaran sai angama komai dukda Banda matsala da Hisham bansan humaira ba gaskiya humaira zata iyayin komai Dan karda auran yayuwu Dan Haka gaskiyane kar asanar dasu hakan yayi Bari ina zuwa to
safiyya hajara mariya na'am iyanmu Kai ali Kira iyayanka ok gamu iyanmu safiyya abin alkairi yasamemu kinji kinji yanda mukayi da hajiya jummay shine nace bazan Bari sai gobaba yanzu Zanzo na sanar maku gaskiya wannan dadaddan labarine ni iyanmu bansan mezance gaskiyaneba Amma naji Dadi sosai Nagode da karamci menene na godiya Kuma Nima Aisha tawace safiyya hakane to Allah yasa ayi damu Amen hajara
ke hajjaju ya kk ni zanhuce tun yanzu karfe shida yanzu sokike nakwana gahanyar bakyau tsakanin Abuja da kaduna hakane Kuma to kakwana Mana gobe saika huce da safe haba hajjaju sabidakefa yasa banzo ajirgiba datuni nakoma kikaki yarda ke sai amotar dama Daddy nagari Allah dabazan kawokiba saiday yakawoki saiki birkicewa mutane kamar Mai aljanu uwarkace Mai aljanu nace uwarkace Mai aljanu mararkunya anbatamaka Rai kazo kahuce akaina dama kasaba hakan to saiday kayiwa uwarka nizantafi Allah sarki kabari sai gobe Mana wannan tsohuwa tacika rigima yanzu tagama zagin uwata Kuma yanzu takama lallabani kamar Dan jinjiri dama munsaba haka yakayi shiru bakomai yanaga ranka abace wayatabamin Kaine bakowa kaway zanyi kewarkine Dan kince zaki Dade anan Allah sarki to Dan albarka nima zanyi kewarka Kaine kaki aure Dan Allah kibar maganar kaidannan kamar Mai aljanu saikaje gidan gun uwartaka yanaga kacanja fuska hakuri zakacigaba dayi duk halin mahayfa ba'a gudunsu kaji wataran Sai labari ok nina huce bazaka jira hajiya Aisha tazo da matan gidanba kuyi sallama a a kyasanar dasu kaway Amma bazasuji dadiba aukatafi badakai nakeba marar kunya..
salama alaikum waalaikumussalam sannu hajiya jummay nabarki kedaya bakomai nima yanzu Hisham yatafi Amma ko sallama Babu nayi dashi yamaku yaki Naga ransa abace Kuma nasan dalilin Amma yaki gayamin sabida bayson yawan magana Dani da uwarsa sai babansa kaway yakewa Dan magana a gidannan shi Allah sarki haka yake shikuma ya huta Amma dukda haka bayason bacin Raina ko kadan Allah sarki kamar takwarata Amma bayyi dacan uwaba gaskiya batada kirkiki ko kadan Kuma Yar talakawa Amma saigirman kan tsiya a Niger ya aurota dayaje aiki nayi dashi ya Karo aure Amma yace bayda burin Mata fiye da daya Amma duk tsiyarta batamini Dan bazan daukaba yanzu tana ciwan kafa ankawo masu kulada ita su uku Amma kullum cikin canjasu akeyi saitace basuyi mataba shikuma yabi yanda tace nace masa tunda batajin Dadi yakara aure Amma yaki way zatace yagujeta ya Kara aure Dan Bata da lafiya sai nabarshi nasamasa ido har lokacin da zai gane gaskiya agaskiya inaga da asiri kokuma biyayyace datakemasa yasa hakan to Allah shine masani nikinga anan muhammad Matansa Basu San kishiba Dan bazai dauki wannanba yanzu saisu Koma gidan ubansu Kuma yafison safiyya Kuma suma su hajara sunsan Haka Amma suna zaune lafiya kinsan muhammad bawasa atsaye yake baydaukar raini hakane Allah yasa mudace.
yau kwanan hajjaju 39 gobane zata Koma gida Kuma su Abba sundawo tuntuni Dan haka gobe zata huce kaduna Kuma munshaku da juna tana Sona sosai Kuma Nima haka Dan banason tafiyarta gobe jinake kamar nabita Allah sarki mommy banason tafiyar hajjaju kwananawane Zaki Koma gidansu da Zama gidansu kuma mommy ina nufin idan Zaki bita saikije gunta him mommy kema kinsan Abba bazaibariba musamman inda zan huta Amma shikenan zangwada yauwa humairata hajjaju kinshirya nashirya jikata yanaga kamar kina murnar barunmune haba zanyi kewarku musamman kema him nima haka gashi Kuma haryanzu Hisham bayzoba hajjaju kinfito nafito Mana muhammad ai Hisham jirgi yabiyo kuma yasaukama yanzu mukayi waya Yana hanyar zuwa Kai muhammad gaskiya zanyi kewar abincin jikata gaskiya safiyya kinkoyawa yarki tarbiya da girki ta iya komai Allah yayi maki albarka ameeeeeeen ..
toga Hisham nanyazo Dan durin uwa sai yanzu kazo toh bazani a jirgiba a motar zani saina koma ai dama ba'asan Raina nazo daukarkiba toh Koma Mana Allah yasa inada nima yaran su uku to saiki kirasu Suzo sutafi dake haba daga zuwana namatsu nazo naganki shiyasa nabiyo jirgi dannazo naganki Amma nazo kinamini fada dama Baki son kiganni inason naji muryarki kekuma Baki iya wayaba hajjaju Allah sarki Dan Allah barka kayi hakuri kaji to nahakura Abba barka da yamma Hisham ai inajinku kaida mutuniyar taka dagaskiyar Daddynka dayace kaikadayne kake iyawa da rigimar hajjaju ai tsofinne sun fiya rigima hakane ya hanya da mutanan gidan lafiya suke sunce nagaidaku iyanmu bamagana Hisham nayi fishi dakai to gadayarma mainayi maki shine katafi bakayi sallama daniba matso kiji Abba wayzuwan danayi kwanaki dazan tafi bangaya mataba kuma ko hajjaju batasan tafiyataba Dan Kiran gaggawa akaimin dabanje da wuriba danayi asarar kudi sosai Allah sarki Amma hajiya jummay tace kayi mata sallama tagayamin haka Nima yanzu ashe mafarki tayi au toshikenan ya babanka Yana gaidake inayininku mommy lafiya Hisham yasu ummanku suna lafiya to hajjaju mujeko bazakaci abinciba ko ruwa Hisham jirgin biyar zamubi Kuma biyar takusa toh ina takwarata hajara tana ciki gayamata tayi sauri takawo wa Hisham Dan wani Abu yamotsa a hanya to iyanmu

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now