part 11

29 3 0
                                    

ina jinki mommy dama mahayfiyar alhaji Hussain zatazo gobe Hisham ne zaikawota Kuma tafison tuwon dawa da miyar kalkashi sai farfesun kayan cikin akuya Dan Haka kihada komai da wuri kinjiko mommy kinji kuwa dayday mekenan kayan cikin akuya kikacefa shifa Amma matarnan gaskiya agaidata duk naman duniyarnan daban daban Amma tazabi naman akuya gaskiya batada lfy mommy dalafiyarta humaira sanraine shikuma Hisham pizza da samosa Dan bayfiya cin abinci Mai nauyiba musamman da Rana da dare garama idan da safene sai Just din kankana da karot ita Kuma Kaka zobo Dan haka kigama da wuri idan Kuma aiki yayi maki yawa kisanarmin natayaki haba mommy kinji abinda kike fada kuwa mekenan duk abinda kika fada naiwa Yaya Hisham Wanda yakeso dukfa kinsan ninakesonsu taya akayi yakeso shima kinji sakarya sai akacemaki kice kaday kikeso menene laifi idan ra,ayinku yazo daya da nashi huce kijeni kuma kiyi Mai dadin gaske ok mommy..
haba shi wannan daganinshi akway girmankai da cika ido shine komai danakeso shima shiyakeso sabida gasa Kuma nagadamane dabazanyi maidadiba Kuma bawata kwalliya dazanyi kayana kaway zansa yauwa humaira bakin sun iso dafatan komai ya kammala Kuma kema kinshirya nashirya Mama Amma haka dawannan kayan autarmu haba mama saikace shugaban kasane zaizo shida iyalinsa muke tawani shirye shirye da gyare gyare Dan Allah mama kibarni da kayannan maisukayine mama bakomai fito kikaimasu komai kinjiko Mai bakin magana idan nazonan Saina makeki afuwan mama ganinan fitowa yanzu ok SALLAMA ALAIKUM WAALAIKUMUSSALAM sannu da zuwa yauwa kwana dayawa lallay hajiya Aisha sannu ya jiki jiki lfy kalau hajiya jummay ya iyalin lfy yazaman gari Mai nisa lfy ainagaji dazaman can saiday nakoma da yawo idan naso Dan nadawo mahayfata kaduna gaskiya Amma Zaki Dade ananko ito kinsan su Hussain suna American to zasuyi wata daya shikuma Hisham yananan sai aiyuka dasukayimasa yawa Amma zandan juma hajiya Aisha toh shikenan hajiya jummay
Salama alaikum waalaikumussalam sannu da zuwa yauwa ina yini lfy anzo lfy lfykalau ga abincin Kaka yauwa takwarata sannu da aiki yauwa tsohuwa bakisantaba ko tawajan safiyya cefa Mai sunana Aisha Allah tagirma haka Bakiyi Mata aureba him hajiya jummay kihuta zanbaki lbr to shikenan dafatan kinmata abinda tskeso nayimata Mana tsohuwa da takura uwarkice Mai takura kinkaiwa Hisham abincin a a kiyi sauri kikaimasa zaihuce yanzu ok hajiya Aisha yarinynan haka kaway tashiga Raina bansan dalilinba shakiyancinsu daya da Hashim haka muke fama nidashi idan bayanan har damuwa nake Dan duk cikin jikokina nafi sanshi gaskiya harga Allah Amma yaki aure narasa maiyasa kuma ko budurwa bayada ita him hajiya jummay kenan itama haka bana wuni bangantaba saiday idan tana lfykalau shine hankalina zai kwanta Allah sarki Amma kinsan menake tunani  a a Kinga muje kici abinci kihuta shirarnan bazata kareba hakane sallama alaikum waalaikumussalam shigo ok ina yini lfy ga abinci thanks lallay wannan mutumun ina magana Amma ko kallona bayyiba Mai yadauki kansane sai girman kantsiya Dan lukuti dashi sai yanga kodan yaga yanada kyaune mebi shiyasa Amma ainima inada kyauna Kuma nima Yar lukutace kadan Dan yadan fini lukutanci da Dan tsayi Amma nima doguwacene ba gajeraba ke dama kece mararkunya zonan mezanmaka ke nikike gayawa haka bazaki zoba bazan zoba idan nasake magana saina ballaki haba nannaga yayimin korjini bansan maiyasaba nakarasa nace gani zauna Nan nazauna inane gidanku kaji mutum da tambayar rashin mutunci badake nakeba nanne gidanmu yasunanki humaira meyasa kike da rashin kunya menaimaka bakisaniba zankoyamaki yanda ake tarbiyya ake girmama manya saiji kake fas ya wankeni da Mari har biyu Kuma Marin yashigeni wlh yatabo match Dan abinda zanmasa saiya Raina kansa nandanan saiga hawaye na sharara a idona nabude ido zanyi magana banganshiba ina juyawa naganshi a kan dinning table yana hankarar abinci kamar shine yadafa nakarasa nace nikamara ko kallona bayyiba zankara magana yadiramini tsawa huce kibani guri katsama nace niba katsama bace Kuma Allah ya'isa mugu Kuma wlh saina Rama abinda kayimini na falfala aguje nafita nakoma gunsu Kaka harsun koma bangaran tsohuwa ko sallama banyiba nafada dakin nasamu waje nazauna tsohuwa tace lfy takwarata nace bawancan bakon bane ya mareni haka kaway mekikayi Masa bakomai karyane nasan halinki da rashin kunya dan haka nasan kece marar gaskiya ba abindanayi masafa yanzuma dakikafito nasan kinmasa Abu haba hajiya Aisha kibarta Mana shima da halinsa bakisan halin Hisham bane shima Sai girman kan tsiya haba hajiya jummay kibar yarinyar Nan batajin magana nicefa tsohuwa to natafi kuma saikin nemeni kitafi karma kidawo Mana ai bazand dawoba
way hajiya yanaga yarinyar Nan kamar Tana cikin damuwa wlh kinji kinji abinda yafaru haba meyasa muhammad yake haka shi aka zauna dashi haka nadaukama wani abun tayimasa Ashe wannan shirmanne sabida Allah meza ayi da halin muhammad yarina karama Tana cikin wannan hali kwata kwata shekarinta nawa batayi shataraba Amma yabar amanar da Allah yabashi anya Muhammad lafiyarshi kalau kuwa kalau yake wlh nasa aitayi masu addu'a duk sati ana sauke kur'ani sau uku insha Allah Allah zai kawo Mana mafita Allah yasa Amma itama tayi rashin kunya Amma asannu zata Dayna Amma yanzu yarinyace sainan gaba aishine yace bazata Daynaba saima abinda zaici gaba aishima bay Daynaba haryanzu kaji Muhammad da wata magana ai baysan ikon Allah ba hakane

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now