part 38

25 3 0
                                    

wow  duniyar aljanna kenan wannan gida baby ai ko a turai al barka wlh

gaskiya zan keta raini nayi abinda nakeso kawayena sugane nayi gaba a komai na keresu kotawanna sigah

hakane baby zanyi komai dominki ai

nasani baby na kayi komai danni badan wasuba muna fukaiba

ke mekika tsaya kallah haka saikace kina karatu  miji da matarsa amma kintsaya kina kallonmu

nikuma wacece a gidan antiy azizah

kina tambayane sabida raini bacin kinsan matsayinki na yar aiki to kitambayi maigidan ai gashinan a tsaye a gabanki ko

antiy kenan nasan matsayina nakuma amsa cewa ni yar aikice amma nima matar gidace baway dan ina aikin gidaba shine yazama banda matsayiba ina aikin gidannanne sabida mijina dakuma ladan hakan domin da izininsa kika sani naringayin aikin madam antiy azizah

baby bakajin yarinyarnanne a gabanka take gaya mini wacece ita to wlh saika gaya mini nida ita wakafi son zamanta a gidannan bazan yardaba

haba ai kinsan kece babyna kinji

naji saime saime kayi abinda nasaka yanzunnan nagayamaka

ke kuma baki da kunya ko baki da tarbiya iyayanki basu baki tarbiyaba bansan meyasa daddy yayi abota da babankiba gidan rashin tarbiyyaba

huce kikoma abakin get zaki ringa kwana wlh nanne dakinki dakin megadi tunda baby batason nakawo mai gadi da masu aiki wlh kece zaki ringayi nagaya maki marar kunya

zanyi yaya wlh zanyi tunda kaine kasani zan ringa kwana nagodema hakan da kacemini baka da laifi

mtssss saiki huce kafin na ballaki yanzunnan shashasha mararkunya

ke humaira dafatan kingane matsayinki yanzu ko karki kara kuskuran hada kanki dani domin hada kanki dani tamkar zaki rasa dan cikinkine gaba daya da rayuwarki

Himm anty kenan a tunaniki idan narasa yarona narasa komai kenan himm lallay kinmanta dawa kike magana ko nace baki sannibako

to wlh kinji na rantse Allah dayane ko mutukar wani abu yasamu yarona ko

wlh wlh wlh kinjini sau uku nakira Allah saina kasheki saina hallakaki saikun tafi lahira tare keda wanda kika kashe wato dana khalifa kokuma yarinyata ummita narantse saina kasheki nakaiki lahira daga lokacin

angoge shafinki a dorankasa anmata dake bazaki samu masuyi maki addu'aba sabida zunuban da kika aikata azizah kikiyaye harshanki akan dana komai kimini zan dauka amma banda gudan jinina domin nariga nayiwa babansa alkawarin zan kareshi ko wanna irin hali nashiga

kuma ki gwada kigani ki gwada yiwa dana abu kigani kinyiwa mijini abu banyi komaiba amma karkiyi zaton bazanyi wani abubane aziza ki gwada ido kigani randa zan illataki azizah koni kaina ina tsoran kaina da kaina dan haka shawara kikiyaye shawara nake baki ki guji fushina akan abinda nakeso nakuma damu dashi antinaaa.

kije ciki yayana yayi gaba amma ina tausaya maki bake kaday bama daduk wanda yake da hannu a cikin cutar da yayana randa Allah yadawo dashi hankalinsa wlh bazaku ganuba ke kinsan waye yaya a ranar daran auranki kingane wayeshi ai

bari naje dakina dakin megadi sannan nazo nafara gyara maki gidanki mai gidan miji 😎😎😎😎😎

Kai yarinyarnan haka take nashiga uku duk rashin kunyata yaudinnan gaskiya naga wacca tafini Allah yasama baby ya huce ciki ai danaji kunya sosai a gabansa bari nakira umma asan yaza'ayi da yarinyarnan

Dan gaskiya bazan iyaba ace yarinyarnan bazata kasuba saikace wata aljana menene a tare da ita boka yacemini addu'a tarike badare barana
mtssss gaskiya dole ummi da umma musan abunyi idanba hakaba bazamu samu abinda muke bukataba kodaya

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now