part 33

23 2 0
                                    

malam barka dazuwa

barkanki matata takaina bazaki rungumeniba mundade bamu haduba

karmu damu yanzu muna saurine gobe zamuyi komai domin zanzo

shikenan matata yanzu yaya ake ciki

gakudinnan miliyan ukun saika hada miliyan hamsin kenan zanma alhaji waya yaturo mini kudin gobe zan kawo maka gakuma takardin gidajannan nanda wata uku komai zaiyi nomal insha Allah

kinsan matarnan jiya kamar bazata rayuba shine yau nace akaita kasar India bamaso tamutu yanzu saitasha wahalar duniya tukunna sannan murabata da iyalanta da gudan danta dabatasan kamanninsaba har abada

hakane malam maganar su hajiya bilki da yarinyartafa

nace maki karki damu nasa boka yadubamini muddin suka tona asirinmu toh nasuma yatonu har abada kuma zasu rasa hisham har abada sannan su tozarta

gaskiya naji dadi sosai su kawo maganin bazai mantaniba ko malam

har abada ke uwarsace

karka kuma a idon jama'a ni uwar sace amma a wajena kona minti daya bantaba daukarsa danaba malam kuma kaima kasani

hakane asirin dasu bilki zasiyo akan hishamne dakuma matarsa

kasan da bilki taso alhaji amma danayi maganinta ko kallansa batayi idan tazo gidannan yananan

kokina sonsane

inadakai nasoshi saiday sha'awarsa lokaci lokaci malam ai kafishi jarumtaka da dadircewa amma hisham bashi yayiba domin hisham gorzan namijine badan badanba datuni nace wani abu malam

ke jarababbiyace keda bilki inbanda jaraba gani ga baban hisham ga madugu keda bilki amma kina harin danki gaskiya kinutsu domin amatsayin uwa kike agurin kowa

malam kasan dacan bahaka nakeba bilkice takoyamini domin harijace ita

hakane zankiyaye inasha Allah malam

akiyaye gaskiya karmu shiga matsala

shikenan sai goban kizo da wurifa 

zanzo bari nakawoma kudin saina rakaka waje

mero mero kina ina baday kinbar wajanba

na'isa nabar wajan

shikenan kibar gurin kije kiyi aikinki

toh hajiya kihuta lfy

hajjaju kinji abin daya faru yau kuma gaskiya matarnan muguwace kuma shaydaniya saimunyi hankali da ita gaskiya yanzu mujira zuwan aziza nanda sati biyu

kuma inayin rikodin komai awayata aikinjiko

kuma naboyesu inda yaya hisham bazai ganibama kinjiko

shikenan humaira Allah yakaremu

amin Bari nadan kwanta nahuta

sannu aidole ki huta yarnan sannu...

hisham hisham ya ake cikine yajikin humairan dafatan tananan lafiya,....

lafiya kalau hajjaju cikine da"ita wata daya da kwana goma

dagaske dannan zansami yaro daga wajanka hisham Allah yarabata lafiya

amin hajjaju bari nakira ummi nasanar mata

ummi humaira nada juna biyu zaki zama kaka

Kai dakata dakata wanne irin ciki kuma yaushene akai auran dahar zata sami ciki ita kuma azizafa kodan kaga basu dawoba shine kaimata haka to bari nagayamaka maza maza azubar da cikinnan tunkafin raina yabaci ....

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now