part 16

26 3 0
                                    

haba hisham banji kana maganarkomaiba lfy au bazakamin maganaba mekikeso nace tsohuwa au nizan gayamaka kayi magana kinga fadi damuwarki ko kaifa dama akan bikinnanne banji kayi maganaba kuma bakaje gun yarinyar kun kara sakye fahimtar junaba toh hajjaju nasan yarinyar meyasa saina sake ganinta salan tayimin rashin kunya gaskiya bazaniba hajjaju kokuma tarainani itama aziza banje banjeba tunda nabi zabinku toh dan Allah kuyi komai da kanku maganar kudi konawa ga katinananan aciri ko nawane badamuwata bace kuma kema nadayna zuwa gunki tunda kema kinzama ummi dayawan korafi kinga tafiyata kaci ubanka kuma kudinkadin banza sannan niba uwarkabace dan bahalinmu dayaba ita halinta namugayene nikuma halina maikyaune shine zaka hadani da uwarka mai bakin hali ko kaki zuwa guna nasan sai kaje gun uwarka sannan hankalinka zaikwanta mai kawazucin uwar tsiya
ummi waydan Allah maiyasa kike kinyimin magana mai yafaru wlh hankalina atashe yake musamman idan naganki cikin damu Allah yasa banine sanadiyar damuwarkiba ..
rufamin baki shashashan banza da hofi rike kalamanka yau bazasu karbuba waye yasani a damuwa waye sanadiyar bakincin dake damuna mai nai maka maitasa bakayimin biyayya maiyasa kakeso karinga ganin kukana dama nasan zuwanka abuja ba,alkairi bane duk kacanjamin anmaka matar aure acan kasani damuwa baka kula dani kamar abaya baka bani girmana baka naiman shawarata akan abinda yadameka kashareni bakaine dana hishamba dan haka kaje kayi abinda kazaba baruwana da al,amuranka ..
bakajini bane katashi kahuce hisham ummi idan kasake kirana zan dagama nono dan iska marar tarbiyyah
LA il a ha I'll all ah u yaya hisham umma firdasi yaya hassan lfy kike kiran mutane yaya hishamne yamutu
kinada hankali kuwa waya gayamaki suma yayi maza jeki gayawa ummi karki gayawa hajjaju ok yisauri ussaini da hassan kusashi a mota mukaishi asibiti kira likita a waya kafin mukaraso ok umma 
maiyafaru likita ranka yadade mushiga office muyi magana ok muje dama sri akway matsala dan  ciwon zuciya yana gab da kamashi domin yana da damuwa kamar hisham damuwar menene zata dameshi haka dahar zaisa a zuciya toh dan Allah aringa yawan sashi farin ciki aguji bacin ransa insha Allah komai zaizo da sauki insha allah likita zamu kiyaye Allah yabashi lfy zamu iya ganinsa Eh koyaushe zai iya farkawa ok mungode doctor ....
way maiyafarune Hassan bamu saniba Daddy kaway munganshi a kwance natabbata mommynsace sanadiya kunsanar mata halin dayake ciki kuwa dan bankirataba mungaya mata amma bata zoba harsashena yazama gaskiya Allah ya kyauta wani lokacin idan tayiwa hisham abu sai kace ba,itace ta hayfeshiba kuma yanamata biyayya dukda nasan halintane haka amma abinda takewa hisham yayi yawa gaskiyane yaya Allah day yabashi lfy ..
daddy daddy hankali hisham  kafarkane yajikin naka sannu sannu hisham yauwa kawu
ina ummi daddy batazoba ko nasani meyafaru kaida itane bakomai dama nasani bazaka fadaba itama bazata gayaba Allah ya kyauta ameeeeenn
Ba,inda kemaka ciwo babu daddy are you sure yes daddy OK sorry hm sorry

Amma baki da hankali dan cikinki balafiya kuma kece sanadiya amma bakije duba shiba anya akway imani azuciyarki hajiya hadiza idan kagama saina huce idanma yamutu Allah yaji kansa tassssss tasssssss baki da hankali nikamara ko zaki ramane yaro nabinki sau da kafa amma kina mozintashi kamar ba dankiba kuma sabida iskanci kina masa fatan ya mutu sabida dakikanci da jahilci ya,isa haka tuntuni dana yamutu aguna yamutu kamarya ina nufin kunkashemin yarona ina mutukar kaunarsa amma kunjanyemin yarona hisham yadena yimin biyayya da magana zan furta kafin nakarasa yagane mai nakeson nafada shikadayne yake fahimtata amma yanzu yarage, dakikiya  kije keda Allah wlh sai Allah yasaka masa domin yana binki sauda kafa duk miskilincin hisham da taurinkansa bayayi maki komai ummi komai ummi amma ke mtssss yau are very stupid edeiy stupid..

Hisham yy jikin naka ummi kazauna yaci abinci zarah bayciba ummi toh inasu jamila sunfita ok jirani awaje ok way hisham maiyasa bakaji idan wani abu yasamekafa kasan bazan iya rayuwaba kayi hakuri nakasa rike fushina bansan wacca irin uwa bace niba marar kirki haba ummi kidayna cewa haka ke kinfi kowa kinfi kowa awajena da gaske toh kayafemin nayafe maki yanzu bakya fishi dani banayi ok maza kaci abincin ko kibani ummi haba yarona saikace yaro kullum kagirma amma bakasan kagirmaba niban girmaba agunki da daddy da hajjaju dasu kawu hassan da kawu gambo da  toh shikenan ya,isa haka ci abincinka maza ok ummi

Ummi natambayeki inajinki yaron ummi maiya faru kike fishi dazu bakomai haba ummi baki hakuraba kenan toh nahakura bari nagayama dama maganar auranka dana hakura amma yanzu abin nadamuna hiyasa nace zangayama kahada mana atare da aziza da humairan amma sainaga kamar kafison afara na humairan akan aziza ahaba ummi dakin gayamin abin nadamunki ai danayi yanda kikeso amma karki damu zangayawa daddy da hajjaju da kawu sai ayi dukka kumama ai banason yarinyar nan humaira kuma har,abada bazan sotaba saiday aziza ahankali zan sota kinji karki damu dagaske da gaske ummi nagode Allah yayi maka albarka yasa naga jikokina kaida aziza amin ummita marar kunya yaro haba ummi banson naga kinacikin damuwa hankalina tashi yake kiringa gayan idan kina cikin damuwa kinji nikuma zanmaki magninsa idan yafi karfina saimu gayawa Allah kinji ummi toshikenan dan gidan ummi salama alaikum wa,alaikumussalam daddy kawu kundawo yajikin naka lfy daddy nawarke tunda ummi tazo toh kayi wanka nayi are you ready yas daddy ok muje daddy way dakanka zakayi tuki eh zan danane shiga muje nizan kaika gida ok daddy ..

hajjaju sannu maiyasa baka shigoba yau bashi da lfy maiyasameshi ussaini ina kemaka ciwo mutafi asibiti kira likitan gida kace gamunan haba tsohuwa duk kinfirgice toh tsaya kiji har mundawo dazu dasafe ina barin gunki aka kaini asibitin amma naji sauki shine ba,agayaminba sabida rashin mutunci ninace kar agayamaki sabidame ussaini toh karkusake yimin haka acikin jikokina wani balafiya aki gayamini insha Allah hajjaju yajikin naka nawajene da sauki aigara dabasu gaya makiba da mubiyu za,a kwantar a asibitin kaida uwarkaba hhhh nida keday..

Daddy nace maganar bikinmu zan auresu subiyun da aziza da humaira meyasa haka nakeso yanzu daddy yaro yarone abinda uwarka takeso kenan day bakaiba Allah ya kyauta kaine ango kai zaka zauna dasu bawaniba dan haka sai aji tsoron Allah a tsakani dan mata biyu bawasa bane Allah yatayaka ruko ameeeennn.
bakice komaiba mezance bacin anyanke shawara yanda za,ayi amma yanzu biki saura sati guda adawo damagana baya ace subiyu zai aura gudanawa hisham yake inbanda masifar hadiza kaima bakayi sa,ar mataba ussaini toh gadanka yadauko aziza shima kuma yar,mace ni aurannan baso nakeba amma bazan hanaba Allah yatataka ruko ameen tsohuwata takaina nikaday hhhhhh

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now