part45

25 2 0
                                    

sannunku hajara da fati ko sannunku da kokari Allah yasaka da alkairi

hajiya ina yini ya aiki sannu da zuwa

yawwa kune za'ama sannu da kokari

kunyi barci jiya kuwa

gaskiya bata da haukannan nadare kamar yanda mahaukata keyi hajiya

abinciday bataciba har yanzu gatanan idanta biyu idan kinganta saikice kalau take wlh amma saiwuya a hankali komai zairinga dawo mata day day hajiya

kidayna kuka zata samu lfy hajiya

sannu umma sannu insha Allah karshan wahalarki yazo insha Allah

umma zakici abinci zankawo maki yaronki kinason ganinsa ko bakyaso

la hajiya bazata iya maganaba amma kinga tana dariya alamu yanuna yaronta yana ranta kenan

hakane hajarah to kici abincin saina kawo maki yaronki kinji

kinga tanaci hajiya wlh hajiya harda aljanu tunda bata magana sune suka hanata yin maganar hajiya

to bari malam yazo naji nasan shi ai yagano wani abu atare da ita

kinga ga malam yadawoma

sannu malam

yawwa kinata jirana humaira

a a dannima bandade da zuwaba

to kudan bamu waje daganan kukirasu baba suzo yanzu

ikon Allah abinci takeci kenan garinya

malam nakira  sunan yarontane nace zankawo matashi shine tayi dariya tafaracin abincinta

ikon Allah kinjifa baba abin ikon Allah

naji malam naji

yanzu kinga wasu magunguna naje nakarbo daza'aringayi mata amfani dashi shikuma hisham gawani kikai masa insha Allah zaisamu lfy

to malam bari nabaku labarin ko wacece ita

sunanta saratu hussaini guda babbar suruka a iyalan alhaji guda uwaga hisham hussaini guda malam

kunyi mamakiko to bari kuji gaskiyar da aka boye tsawan shekaru dasuka huce malm

kaji kaji kaji abinda yafaru da hajiya saratu matar alhaji hussaini gudah

innalillahi wainnailayhimrajuun

mutumce kuwa wannan baywar Allah dazata raba mata kan iyalay da akway Allah a zuciyarta kuwa hajiya

haba haba baba uwa kamar bakisan dan,adamba kike wannan zance way

hakane malam Allah yakaremu

toh gaskiya akway aljanu a tare da ita

bari ina zuwa dauke mata abinci tagama kibata ruwa

ga maganinnan kibata tasha sannan ki kishashshafa mata a jiki wannan kuma kisa mata a hancinta tashaka yanzunnan zasu bayyana

kutemaka mata baba uwa kinga kekuma baba bakarfine dakeba karma kikarasa dan kinaji da kanki

hakane malam kayi gaskiya ba karfi

yawwa kungama kuzauna mujira mugani to

ahhhhh aha aha

bazakuyi maganaba saina kara fesa maku ruwan addu'arnan dake hannuna suwaye

sunana marzuba ni arnene dani da matata muka shigeta a bandaki sabida anan take kwana kafin tadawo tadena kwana

karya kukeyi taya mutum musulmi ace yakwana a bandaki  kufadi gaskiya kona konaku

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now