part 18

19 2 0
                                    

takwarata bakin sun,iso kina zaune gaskiya dan ubanki banson iskanci bamungama maganarnan dakeba tashi kikaimasu abin motsa baki kuma saura kiyi halin naki dakika saba naji kinshirya komaiday ko eh to huce kikai masu Allah yayi maki albarka amin kokefa yar,albarka

salamu alaikum ,,,waalaikumussalam sannunku dazuwa yauwa ina yaya hisham yafita amsa waya  inayini lfy munsameku lfy lafiyakalau ya hanya alhamdulilla masha Allah bari inazuwa ok
yauwa ga abincifa toh bari yashigo a a kafaracimana wannan wayar tasa bata kare bace idan yafarata ko eh
toh bari nazubama kekikayi girkinnan amaryarmu hmm nice mana ai na,iya girki kala kala ko eh amma kiyi hakuri ni snacks,baydameniba saiday hisham au kayi hakuru wlh namance kaiba hisham bane amma akway abinci bari nakawoma ok badamuwa kije kidawo zantambayeki ok yaya umar

yauwa ga abincin yaya umar yauwa amaryarmu kai wannan abincin haka ninayi toh nagode inayini inayini tana gaidakai hisham lfy yy hanya nashigo dazu kana waya awaje bari nabaku waje kugama ok sai hakurifa da yayannaki karka damu nima sai anyi hakuri dani nasan halinshi nima yasan halina bana barin takwana nima na,iya miskilincin yauwa

Kai mitimina amba tanada kirki gaskiya kundace dajuna ita kaday zata,iya da halinka hisham itama atsaye take ba tsoro a, idonta ko kadan kamar kaiday mtssss kaikasani dukanta zanyi, bari tadawo gashinan tayo maka abinda kafiso snacks, kala,kala dan,gata bazanciba banmanta abinda tayiminba haka zamu koma bakaci komaiba naci ajirgi yarinya sai iyayintsiya amma bazataji dadiba kartaji,kadameni...

kungama yaya umar mungama abinci yayi dadi yaya hisham kacinye snacks din koyayi maka yawa bansaniba dabakin surutun tsiya gaskiya bakina bana surutu bane yau nikike murgudawa baki
kanwata ya akayi kikasan yafison snacks a,abinci sabida tunranda aka gayamin yazauna a kwakwalwata banmanta komaiba daya shafeshi domin kamar niyake duk abindaya keso shinakeso shiyasa nasani wani snacks dinma ban,iyaba amma saida naje nakoyo maiyasa bansan maiyasaba abinda nasani komai daya danganceshi sainaga nayishi toh ya,isa nashiga uku yaya umar menace bakomai kanwata tunda kinsan komai akanshi yana da kyau amma yace yakoshi wancan zuwan dayayi shida hajjaju zaginshi kikayi baymantaba kibashi hakuri kinjiko bazan bashiba karyaci cikinshi kuma ni banzageshiba toh ya,isa mekike bukata nabiki bakomai dan ba,abin dazanyi kumama ai bana sonsa nima sonki nakeyi dakikiya saina mareki idan nazo gunnan wawuyar yarinya
natafi yaya umar karyadakeni mugu Allah yakiyaye ya kareku yakaiku gida lfy asauka lfy Allah yasa kanwata

toh iyanmu zamu tafi toh saimun kawo amrya ko kunzo daurin aure insha Allah iyanmu umma mama agaidasu kawu dannaga duk mazan gidan basanan suna wajan aiki zasuji insha Allah asauka lfy ina takwarata tagudu sunyi fada da mutumunta kaji yarinya baday yauma tayima rashin kunyar bane Allah yashiryaki humaira sai anyi hakuri acigaba da hakuri insha Allah iyanmu ga kudinnn yaba humaira amma tace bata bukatar komai nabiki shine gashi ko kunya taji taki karba humaira da kunya kuma hmmm baday  humairaba to kusauka lfy agaidamin da mutan gidan zasuji dakyau....

way hisham maiyasa bakaci abincinba bakomai gaskiya kayi dacan matar aure tafi azizah kuma maganar rashin kunya zata dayna yarinyace ya,isa umar kowa kuce yarinya ko zatazo hanunane haba hisham way maiyasaka hakane bansaniba wlh tafi aziza sau dubu toh ina ruwana ko sonsu nakeyi su biyun

Kai miliyon uku toh itama kattasan yabata kudin mu ajemata wataran mabata kokuwa iyanmu hakane rukayya  toh Allah yakaimu day amin

wayniyau ina kashiga dan,albarka abuja kawarki,nagaidake ina amsawa ina kishiyar tawa tana gaisheki ina amsawa bari naje gun ummi dan banjeba danadawo masu uwa kenan

ummi kadawo nadawo yayau lfy kafarcene wlh ita kedamuna yaudinnan to Allah yabaki lfy kinsha magungunanki kuwa nasha kin shafa nashafawa nasaka dukka ok sannu
kaje gun aziza naje nawa kakara mata miliyan daya ita kuma shafaffiya da mai nawa kabata banbata komaiba amma kasan yayi masu kadan itada mahayfiyarta ko komai suzasuyi idan baka temaka masuba wazakama ummi mezasuyi naimata kayan daki komai da komai lefe akwati goma kudi nabawa mahayfiyarta dubu dari uku nabawa aziza miliyon biyu mai zasu siya kuma ummi wlh kudin hanuna yayi kasa katambayi ubanka mana yabaka danni bazai bani nabasuba dan baya kaunar aziza da uwarta umma dan Allah kiyimini addu,a Allah yabani sai nabasu ko bayan bikinne kadau alkawari idan nasamuba zancan banza zancan hofi sai kasamuma nibanyardabama bakabawa yar mutsiyatancan kudinba baki yarda daniba ummi naji tashi katafi ok saida safe Allah yabaki lfy ummi bakice aminba aminto ok

gaskiya ummi kiyi hakuri dole nafarai maki karya yanzu kiyi hakuri bayanda na,iya yanzu idan nace nabata miloyon uku cewa zakiyi saina  badawa aziza miliyon ukun banda nabayama sabi zatace nabata bansan metakeyi da kudiba ummi wlh mtssss
hello umar kaje gida lfy
lfy mitimina
yasu antiy
suna lfy
yauwa karkakashe banji kayimin maganar komaiba maganarme kuma dan rainin hankali,toh maganar bikinka kadaysan ba abinda zamuyi ko daurin aure bazaniba saiday kuje sabidame sabida haka kaway toh ummifa nakoyi kare kaina inday akan gaskiya mutum yake toh yayi karya dan yakare Kansa amma ai bakada gaskiya anan aurankafa aurannawa ai banaso ko wayakoyama hakan humaira yayi mutimina mtsssssssss
ya Allah meyasa nace haka bansanma nafadi sunantaba mtsss yanzu,zaita tsokanana umar sainayi maganinsa

hisham bakaje dena,kodayaba banajin dadi ummi to kakira aziza kagaya mata haba ummi meyasa sainagaya mata sabida kartayi fishi mana toh bani nombarta zankira bari nasamaka saika kirata yanzu ok ...
hello aziza nice ummi yakike lfy ga hisham wannan nombarsace ok ummi hello aubazakayi maganaba nayi kewarka har namatsu gobe,tayi adauramana aure naso kai nawane nikaday amma karka damu dole tafita tabarmu ni,da,kai, dan ubanta Allah ko Allah mana
Ummi kamar naji daddy nakiranki ok bari naje
aziza kinajina inajinka baby au sorry mijina nikaday ubanki  nace nace ubanki jaka wawiya ni sa,ankine kina murna zaki aure gidan attajirai zakici banza toh zan maganinki kuma wlh naga kiranki saina karyaki gida uku stupid kashe wayarnan mtssssss
maiya faru tundazu munji kinyi shiru aziza bakomai dadi nakeji yana gayamin kalaman soyayya duk yarikitani da salon soyayyarsa sainayi wankama yanzu kudan bani waje kawaye adan kiramin umma ok
ya,akai aziza inatare da jama,a kinkirani umma wlh  hisham bashi da mutunci badan ina sonsaba dana hakura dashi ai bashine autan mazaba kul karnasakeji kince haka aure dole ayi shine rufin asirinmu nida,kefa aziza kuma zaidena da,anyi aure yadawo tafin hanunki sai yanda kikayi dashi hakanefa ummi ai yabani haushine saida nayima kawayena karya dan zanji kunya gaskiya hakane kikwantar da hankalinki dan uwarsa atafin hannunmu take hakane shiyasa nake sonki umma bari najeko ok
hisham sainabaka wahala sanraina saika,durkusamin kana rokona nabaka kayan dadi wlh dani kake zance dan iska marar mutunci saika soni wlh kokanaso ko baka sooooo

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now