part 37

15 3 0
                                    

yau satina biyu banje aikiba kibarni naje yau kinji bazan dadeba

shikenan nayarda amma karka dade

bazan dadeba kinjiko baby

mekikeso nasiyo maki

bakomai ina bukatar kudi dubu dari biyar anjima sai motar dakace natunama yau idan zaka fitah

hakane amma kikara hakuri kinji bakudi a hanuna kinjiko

wlh koma mezai faru kudi nake bukata da sabuwar mota nagayama

shikenan zansan yanda zanyi kinji

dayafi maka sauki kamarka a rasa kudi a gunka wazai yarda dakai

shikenan saina dawo to bakice mini komaiba

mezancemaka saika dawo too karka manta da sakonafa

amma kamar bahaka kike gayaminiba idan zantafi

menake gayamaka too

Allah yakiyaye yakare mani kai yabaka abinda kaje nema yabaka halak dinka yabaka gumunka mijina

kamar haka kike fadamini ko

tsinanniyar yarinya meyasa yake tunawa dake har yanzu too

eh nike gayama haka

tomeyasa baki gayaminiba

sabida saika kawomini alkawarina tukunna zangayama

to muje kirakani ko

kabarni barci nakeji to

shikenan kihuta ki kuma kula kinji

kemekikeyi a nan

nagama aikin komai inajin yunwane

baki dafa abincin bane

nadafa amma anti bata baniba tukunna

saiki jirata tafito

amma inajin yunwa yaya

to kicinyeni kinji inaruwana da yunwarki

yaya bani kadayceba inada ciki fa

to damuwa nayi da cikin naki banmasan yanda nayi nakusancekiba kazama

haba yayana ina tausayinka yaje dan Allah kaji tsoran Allah kaji tsoran Allah nimatarkace kuma inada hakki akanka kagodewa Allah niba harijace kamar matarkaba dani itace bazan iya rike kainaba gurin neman wasu mazan

kima kai kannaki mana ina ruwana keda Allah tunda da auranki

kabani hakina mana yayana dan Allah ni'iya abincima kofan yarona yawadatar danima kaji dan Allah

toyanzun sharri zakimini kenan bana baki abinci kome kike nufi yanzu

mtsss kina bata mini lokacima

to Allah yakiyaye yakare mani kai yakaika lfy yadawo mini dakai lfy yabaka halak dinka da gumunka mijina

nasan kaji dadin addu'arnan yanzu

mehakan kenufi dama itane kemini addu'ar nan ba azizahba meke faruwane way ya Allah gani gareka

Allah sarki yayana yaushine dabay damu naci abinci ko banciba firar da mukayi ta karshe dayace zai barni ashe gaskiyane gaskiya yagayamini gashi ya tabbata yanzu wayyo Allah

hajjaju barkanki yy jikin

bansaniba kina gidannan kuwa humaira haka kika koma meke damunki haka

lfy nake kaway tunanin yayanane

banahanaki tunaninnanba bakyajin magana gaki da juna biyu ko

bazan gaya maki komaiba hajjaju gashi kuma tashi zamuyi a gidan gaba daya banda kowa kenan sai Allah

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now