part 41

23 3 0
                                    

zani unguwa baby zan rigaka fita kuma sai dare zan dawo kaji

yanaga kahade raine bakasan naje unguwarne nakai watanni ban fitaba

to bari mufita ko nidake sannan nakaiki duk inda kikeson zuwa ko

kabarshi nikaday nakeson zuwa kuma gidan su sadiya kawarnan tawa datazo rannan zanaje saimu tafi unguwa kuma banaso muje tare kar a kalle mini kai

shikenan yanzu sai dare zaki dawo

eh saidare zan dawo maganar gaskiyama idan bamu gama da wuriba kwana zanyi

shikenan saikin dawo kikulafa

ke humaira humaira barcima kikeyi dan iskanci sabidame saikace wani dukan arzuki mukayi miki nidasu ummi jiya shine kikazo tunjiya kika mimmike tashine kifara gyaramini gidana karfe 6:15 amma baki fara gyaran gidanba salon nayi baki naji kunya ko

gashi indomi guda biyu2 tayau daya gobe daya dan gobe zan dawo da daddare karna ganki kinrabi mijina

zankiyaye anty kiyi hakuri saikin dawo

masifaffiyar mata ko ina yau za'a shiga da har za'a kwana oho mata

Allah sarki to yayanafa abinci bay ciba ai

ina kwana yaya

lfy meyakawoki kuma

dama dama zantam bayekane cewa mezan dafamaka

bakomai nima sauri nakeyi nayi letti a office saina dawo

ok yaya Allah yatsare yakare mini kai

yanzu yazanyi yazanyi ta inane zanfara aikina dan nasami sauki

kullum kaina daurewa yakeyi wlh
narasa mafita amma tunda basanan bari nafita nasan abinyi bazan dadeba

malam waya nakeso karama ta dubu hudu zan samu dakuma katin dubu daya dubu biyar kenan

zaki samu itel ta dubu hudinki malama

to kabani ga kudin nagode sosai

yauwa harna dawo bawanda yadawo bari nasaka layin nawa Allah yasa baybataba naganshi dabansan yazanyiba idan yabata domin lambar mutane sai Allah daba zan samu kuwa wlh

hello yaya umar ina yini yy India

lfy kina lfy y boy da jikinki

muna lfy kalau yaya umar

kwana biyu lfy inata kiranki wayanki switch off,harna damu shikuma mutuminki tunda natafi bamuyi wayaba idan nanemeshi baya daukar wayana shikuma baya kirana kodaya

yaya kenan ai saiday mucigaba dayiwa yayana addu'ar Allah yarabasu lfy da wannan matar tunda katafi saima abinda yakaru yaya umar

wlh inatausayin abokina yana cikin wani hali kinga yanzu watana uku datafiya kuma zankara wata uku nan kusa amma hankalina yayo kanku Nigeria kanwata

bakomai yaya umar ina lfy ai

watan cikinki nawa yanzu kenan

wlh yayana bana zuwa ganin likita muday muna rayiwarmune gamunanday amma inaga yanzu yakai wata bakway yaya umar

way meyasa babu wanda yasan komai akanki ko gidanku kosu hajjaju kokuma daddy meyasa bakison afadawa kowa

yaya kenan idan daddy tasani wlh wlh bazai iya juraba da harnayi tunanin gaya masa amma nayi nazari tayaya ta'ina zai fuskanci wannan jahadin shi kaday bacin karfin giwar nasa yayana kenan shima gayanda yake shikaday ya fuskanci matsalarnan gaskiya zamu iya rasashi a halin yanzu

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAHikayelerin yaşadığı yer. Şimdi keşfedin