part2

136 4 1
                                    

yaran mahayfina yayan hajara muna kiranta umma yaranta biyuduk maza Yaya naziru da Yaya najib sai yaran mariya muna kiranta mama tanada Yaro daya Yaya Abba  sai safiyya muna kiranta Mommy wato Mommy nawa kenan Bata taba hayhuwaba sai batsammani tasamu cikina akayi scanning aka gano mace zata hayfa nanfa murna gun muhammad turaki ba'a magana domin yanason mace dashi da kakarmu Dan shine Dan gaban goshinta tanaso ya hayfi mace yasa sunanta Aisha shima burinsa kenan wata Rana sun zauna family meeting lokacin Muhammad turaki yace yayi alkawarin bawa yarsa rabin dukiyarsa aranda tazo duniya kowa yayi mamaki gashi da wasu yaran anma anbawa wacca batazo duniyarba Kuma badaman wani yayi magana sannan yace Allah yabani sarauniyata jarumata Kuma ya'ta takaina Mai kaunata Kuma Mai ilimin boko da addini da biyayya da hankali da nutsuwa da tsafta kamar uwarta nasan bazatayi halinaba domin idan tayo halina toba yarinyatabace Kaka tace maiyasa Ashe kasan halinka bamai kyaubane menene lay finta kenan ni banyi hakuri da halinkaba to inasha Allah bazatayu halinkaba marar mutunci zancan banza idan Allah yayi Mata hakafa saikaki godemasa Nima daya bani Kai da kannanka da Yayarka nagode masa Saikai marar godewa Allah ko wacca irin yarinya ko yaro Allah yabawa mutum sai yagodemasa domin akway wayanda sukazo duniyar wasu mahaukata wasu guragwa wasu makafi wani maikyau wani mummuna Amma haka suka godewa Allah suka raini yaransu suka sauke hakin dake kansu a matsayinsu na iyaye Amma shine zakace haka tun batazo duniyarba kana neman macan shekaru da dama Allah baybakaba sai Yanzu shine bazaka godemasaba Anya muhammad halinka cigaba yakeyi ga Yara da jikoki daka Tara Amma rashin mutunci da taurinkanka karuwa yakeye Anya muhammad kagyara rayuwarka budar bakin Prof muhammad turaki saicewa yayi nasani Kuma Allah ne zaiyita yanda yakeso sannan kuma Ina fatan kartayi halina idantayi soyayyar danake Mata zata koma kiyayya domin sunanki zansa Mata iyanmu haka suke Kiran Kaka iyanmu sannan yace nasan halin kirki zatayi iyanmu Ina sonta sosai Dan haka akway Mai magana ko arufe taro da addu'a sai Kaka sani yace haba muhammad kanason yarinyar nan zaka nuna Mata gata bakai kadaybama harda mukanmu dan haka maganar tayi halinka ba komai bane saimu sata a hanya tagane kawu sani ba shawarar wani na nemaba a cikinku

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now