part,23

16 2 0
                                    

ke,aziza,zonan,gani,yaya
ga wayarnan nasaka ankawo maki kiduba itakikace kinaso koba'itabace
itace mana yaya tecno gata babba mai kyau da'ita bantaba rike babbar waya maigirma da kyauba kamar wannan gaskiya yayana tahadu

wannan kuma ta humairace mugani

turkashi wannan maikyau da tsadar gaskiya ana cutata da yawa haba dan Allah menai maka

rufamini baki bake kika zababa konine nazabarmaki sakarya

itama humaira itace tazaba sannan tacemini idan datsada karnasayo mata amma bandake nabaki ko godiya bakiyiba sabida sakarci
da'ai maki kyauta gwanda ayima masu aiki domin zasuyi godiya da addu'a tashi kizibomini maganina kikawomin dakina yanzu kike kallona

yaya gamaganin ke baki dahankaline dakinshigo banshiryabafa keme isaki baki da nutsuwa baki iya sallamaba saina runga gaya maki kullum  amma bazaki gyaraba sai kunnan kashi ...
ajemin kifita daga dakin yanzunnan

zakai danasani yau kana tafin hannuna hisham komai kace ban'iyaba kai mai tsafta mtsssssss

aziza bude kofarnan waye nine hisham meyasa mezan maka dan Allah,kinjiko
bakana korata adakinkaba kuma
baka zuwa dakina gaskiya bazan budeba kadameni shikenan bari natafi tunda kinkoreni nida hakkina

kajini damutum way hakkinshi yamanta nawa hakkin dayake kanshi dan rainin wayo yanaji shiru koya komane bari nagani mutum yana shayema amma saiyaja aji da girmankai da takama mtsssss

matsa mani inata tsayuwa kinki budewa kinbarni jira meyasa

bakaine kenemaba kuma zaka nunamini gadara huce muje kangado

nibazaniba shikenan bari nadaukeki

wayyo wannan kamshi haka yarikitani tashi daya har kafini kamshi gaskiya kahadu hisham

kinaso ko bakyaso inasomana amma meyasa kake hanani hakkina kuma inacikin bukatarka koyaushe hisham

kiyi hakuri komai zaihuce kinjiko kadau alkawari nadauka to shikenan

innalillahi wainnailaihimrajuun
karfe shida namakara sallar asuba make faruwa meyakawoni dakin aziza ke tashi makararriya menake adakinki

nizanmaka wannan tambayar tunda dakinane tomenene abin damuwa badakin matarka kazoba kodakin matar wani kazo rufamini baki

borin kunya kaji dashi wlh naji dadina jiya gaskiya gwarzone kai hisham kahadu dukda baka hayyacinka amma ka'iya sarrafa mace  tako'ina ka'iya soyayya sosai jarumi

yarinyarnan meyakaini dakinta hartake gayamin magana duk yanda akayi akway abinda tayi mini amma zangano sannan nahukuntaki ....

nadena hanaki hakkinki mebi shiyasaka kikayimini haka kuma ina hanakine sabida nahukuntaki akan abinda kikayimin amma zanringayi maki komai saina hukuntaki tawani sigar yarinya Allah kagafartamini

humaira kinji abinda muka gaya maki kuwa naji antiy yawwa zanmasa magana yasai maki waya kya san wasu abubuwa,aciki ko toh hajjaju yanzu kinga karfe shida ana sallar ishsha zakiganshi yadawo gunki kinji toshikenan zanyi komai dakukacemini
yauwa yarinyata Allah yayi maku albarka yabaku zuru'a tagari ameen

aziza kina bukatar wani abune,bana bukata idan kina bukata akway nombana awayarki kuma zanringa zuwa kullum sannan naraba muku kwana da girki koku raba dakanku

tunyanzu zakatafi zanyi kewarka yaya kinajin tsorone ehnajimana to gamasu aikinan harsu biyu banaso to kije bangaran hajjaju kiringa kwana

bazaniba barni anan makwana damasu aiki amma kabari sai wajan shadaya 11kina haukane dan bandawo aiki dawuribane datuni natafi hakkintane yaufa aziza yanzufa karfe10 bari natafi saida safe Allah yakaimu

yaya menene a hannunka kin'aikenine 😂 kwadayayyi kaway bazamu rabu lfy dakeba mtsssssss

Kaikasani wlh idan anci  darabona banyafeba wlh mugaye kaway

salamaalaikum,waalaikumussalam
bakiyi barciba banyiba yaya tundazu inajiranka bakashigoba kiyi hakuri bandawo dawuri bane daga wajan aiki toh shikenan kaci abinci kuwa
                banciba amma gashi nataho mana dashi kinji nikan nakoshi kinci abincinne banciba yarinyarnan to

kinyi wanka nayi tundazu yanaganki da hijjabi ai tunda nayi sallahne bari nacire kayan barcine ajikina ok

sibahanallah Allah yayi halittah anan
kayi magana yaya banyiba huce kije,,
kidauko mana,plate akicin muci abincin ok

yaya kasanme a'a inata jiranka baka dawoba harnayi fishi dakai sosai

dawo kancinyata kizauna kinajina,
inajinka kiyi hakuri bandawo dawuribane daga gurun aiki kinjiko
nahakura yauwa to yanzu nakoshi kefa nima haka tomuje mukai kayan kicin
saimutaho ,muyi wanka tare ok

kinyi wankan nayi shine kikaki tsayawa muyi.tare ko kunya nakeji
yaya to yauzan cire maki kunyar taki

zomu kwanta yauwa my dear bani lbr wanna irin lbr kowanne kibani

yaya tunda nazo bamiyi waya dasu ,,
iyanmu suma basu kiraniba basasona
dama kamar daddy yanzu bamai sona
saisu hajjaju dasu anti jamila

waya gaya maki suna sonki sosai kuma gobe saiki kirasu kiyi masu kuka

saikace karamar yarinya

shekararki nawa 19 zanshiga 20 kaga kenan babbace

hakane tunda kinfi karfin kowaba

mubar shirar haka mukwanta barci nakeji
nima haka
Bari nayi maki dannako

wlh yaya danaji dadi dan nagaji jikina yamutu gaskiya kanada kirki

idannayi maki yau gobe kene zakiyimini kinyarda nayarda ok

wshhh wshhh da dadine naci gaba
eh kaci gaba wayyo yayana
kina sona ko bakya sona

ina sonka sosai tun randa nafara ganinka nafara sonka ina sonka

Ashe bani kaday nakamu dason kiba,
yarinya
tomeyasa baki gayanba  sabida baka sona kaima
bazaki ganeba amma nangaba zaki gane irin kaunar danake maki humairata

toh saurani bissimillahi rahamanurrahim wshh beby

yaya kabarni banaso wayyo yaya zaka kasheni wlh saina koma gidanmu wayyo mommy wayyo iyanmu hajjaju kutay makeni wayyo Allah zanmutu

ina hisham anyi nisa ba'ajin kira yatafi sararin samaniya yashiga inda baysan inda yakeba su humaira angamu ansha wuya amma karki damu kinzama yar lelen hisham

wayyo mena aikata humaira humaira wayyo mommy sannu kinji yayankine

kabarni banasonka zanmaki wankane kabarni banaso kiyi hakuri nahada maki ruwan wankan kinji

wayyo ruwan yayi zafi haka zakiyi hakuri kinjiko kishiga ciki a hankali

Bari nadaukeke kabarni zaki iya tafiya zan'iya kabarni,to kiyi hakuri

yauwa kwanta kinajin sanyi nakashe
Ac da pan
eh kakashe

toh sannu bari narifeki da bargo mukwantako ni kabarni barci nakeji
kiyi hakuri ba'abin dazan maki mukwanta kiyi barcinki humaira

Allah sarki humaira ina mutukar kwaunarki ina sonki sosai nagode
nagode Allah yayi maki albarka yabarmu tare yabamu yara nagari yakaremu duniya da lahira ...

Tunda kina sona bazanyi wuyar shawo kankiba kibayyanaba sati dayannan dazanyi bazan fita ko inaba zance bani dalafiya dan bazan iya barinkiba ko kadan sai da safe dear❤

wayyo kafofina sannu kintashi

karfe nawa yanzu

11

wayyo shine baka tasheniba tunda nayi sallahr asuba banyi abinciba yunwa nakeji gaskiya

mezakice indomi da kway

to Bari nashirya maki ruwan wanka kishirya saiki fito kisameni

nigaskiya kafita idan nagama zanzo idan kuma ina bukatar wani abu zankiraka

shikenan kiyi a hankali kinjiko
kuma kishiga ruwan zafi sosai kokuma nazo nasaki da kaina ai kinasoko barima nakaiki

wayyo matsoraciya kiyi a hankali karki fadi kijamini asara kicuceni

to kunjifa amarya humaira da mijinta
Allah yabada zaman lfy ameeeeenn

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now