part 7

51 3 0
                                    

washegari kowa yahallara anayin meeting nice karshe saina shiga nazauna kowa da yayi mamakin ganina harda mommy Dan sunsan nakwana biyu bana zuwa meeting idan anayi haka nasamu wajan danake Zama kusa da Abba nazauna ko kallona bayyiba nadamu sosai Amma bannunaba nayi kamar ina lfy
can naji Yaya Ali yace Abba maganar danayi maka rannan sai yace Nagama magana inakai ina wannan magana Sai mahayfin Yaya Ali wato kawu rabiyu yace haba Muhammad kabarshi yaje yayi karatunshi Mana acan kenan zaka nunamin cewa dankane shi banawaba dama kawu rabiyu akway rashin mutunci Amma duk tsiyarsa Yana shakkar abbanmu Dan abbana kankatne shi akomai yace bahaka nake nufiba muhammad Abbana yace inda yakeson zuwa makarantar Bata da kyau shiyasa nahanashi ko Dan ciki nane bazan barshiba
to kaga rabiyu kayarda nasan muhammad yayi dayday zai samamasa wata Mai kyau sosai ok yauwa muhammad yamaganar Ibrahim shikenan zanbashi kudin yabiyasu Amma yatabbata bay Kara satar kudun mutaneba Dan bawannan ne bafarkoba Kuma nagaji yauwa Dan Haka akiyaye budar bakina s
Saicewanayi baza,abashiba ai kayanke shawara rannan Kuma itace dayday yanzu idan kana bashi nangabafa kuma ai bafasawa zaiba dazai fasa datuni yafasa rufawa mutane Baki marar mutunci to Haka nagadama ko akway Mai magana saike maibakin magana karna sakejin bakinki ko kifita kibawa mutane waje sakarya kaway ...
Abba karnasakejin sunana abakinki zuciyata natafasa sosai Abba nakaini bango sosai Dan Haka nabuda baki nace toh
Prof muhammad turaki bazan sakeba Kiran sunanka Amma kagayamasu dalilinka nacewa haka ga Yarka kaikuma mahayfina Muhammad turaki muna sauraronka dagayau ni muhammad turaki nayanke alakar dake tsakanina da humaira ya'ta kenan duk wani Abu nawa kamar dukiya makaranta da duk wani aikin gidannan danhaka kikiyaye idan nakamaki da taurinkai da  sutura nayanke Mata kuma banyarda wani yayi Mata komaiba bada izininaba idan nakama mutum dayin haka bani bashi har abada Kuma hardaku iyayanta hajara da mariya dake uwarta safiyya kunjiniko Haba alhaji nifa uwace Kuma wacca Bata da yara sai daya Allah yabani humaira Sannan karabamu tashi daya bazai yuwuba toh saiki zabi auranki ko yarki haka kace haka nace Kinga safiyya karki sake magana muhammad kajanye zancannan banason sakarcin banza kodankaga bawanda yayi maka magana yanzu sani kaida mudi kunajin yaronnan yayi wannan danyan aiki shine kukayi masa shiru kodan shi bayda uba kuba babaninshibane shiyasa haba Aisha yazakice haka muhammad danmune amma kinsan Halinshi da taurinkai muhammad menace maka iyanmu kiyi hakuri toh Muhammad naji Amma nima zandagama nono nagayama iyanmu Nima nagama magana iyanmu muje takwarata dakyar nashawo kan takwarata tayafewa abbana sannan nakoma gun mommy nasameta tana kuka nasan zamuyi haka da ita banmata maganaba Saida tagama da kanta sannan tacemin dama abinda nake boyemata kenan nannabata bayanin abinda yafaru abaya da yau kuma tayimini fada sosai tace taurinkai gareni dagani har abbana haka tayanke shawara yarta bazatayi aikin gidaba Yan aiki kumafa hakakaway Ina karamata dakyar nace Mata zanyi haka nahakura nacigaba dayi kamar Yar aiki kowa Yana tausayamini sosai Amma badamar taimakamini
nandanan nafita hayyacina narame sabida aiki kuma inacin abinci gaskiya inashan wahala sosai haka nacigaba har lokacin tafiyata university tayi dakyar naharhada nasayar da wasu kayana lokaci nayi nayi sallama da kowa sunyi kukan rashina mommy na tace zata rabu da auranta mutafi wani guri muyi rayuwarmu acen Amma takwarata tahanata ta roketa harta yarda tace tabarwa Allah komai shikuma muhammad saiyayi danasani Sannan tace bazatayi Masa bakiba amma dakansa zaigane gaskiya Kuma lokacin Babu halin gyarawa Kuma mommy tabani komai Amma bana karfa sabida daga hannun Abba yafito kuma har Allah ya'isa yayi ga Matansa gaduk Wanda yayimin wani Abu abayan idonsa shiyasa bana karba kuma tundaga ranar Abba yakara tsanata Dan ko haduwa mukayi baytaba dago kansa ya lalleniba Kuma bayayimin komai yanzu makaranta narasa Wanda zaikaini Dan burina nazama pharmacy maisai da magani inada uba da yayyi da kannan mahayfina da kakanuna da uwata Amma kamar Banda kowa tashi daya duniya ta canjamin Kuma mutum dayane shine sula wato abbana Muhammad turaki haka nasami makofcinmu naimasa bayani haka yasani agaba naiwa mommy da takwarata bankwana nahuce haka yaje yayimin komai yadawo haka nacigaba da karatuna nashekara daya natsaya kunsan maiyasa natsaya komai nawa yakare gakudin makaranta ga kudin hostels gababu Wanda zangayama yayimin haka natattaro nadawo gida nayima mommy bayani tayi bakin  ciki sosai amma bayanda zatayi haka yangida Baki dayansu kowa natausayamin sosai gaskiya nacewa mommy nahakura zanfara zuwa koyar sana'a har Allah yasa adace tacemin humaira ki,aje girman Kai nabaki kikoma makaranta kinji nace mommy banaso haba humairata babytawa idan 
zatamin wayo kenan mommy kinsan Abba idan yagano Dani dake kina bani  kudi ko wani Abu tofa auranki nikuma banaso mommy kosokike kitafi kibarni nikaday haba mommy idan aikin gidane zanyi karki damu zan'iya mommy haka nacigaba da Zama Mai aiki a gidanmu harkawowa yanzu banjanjaba sai wuya tayau daban ta gobe daban gaskiya nagaji mufita dayace Dani nabarma Allah komai shizai min magani haka nake koma Dan tuntuni Yan aiki suka Dayna zuwa Amma ana Basu albashi Nike Shan wuyar aikin nasu
Kuma duk wannan hali danake ciki Allah yakareni bana sata ko wani Abu makamancin haka Banda kowa abokin shawarata Sai mommy na ita Kuma yanacikin damuwa bansan Karamata damuwa akan wata niba kawaba Danaje makaranta mutane dadama maza da Mata nasona Amma basa gabana Dan matsalata itace agabana lokacin Dan haka Banda kawa Banda saurayi Kuna inada komai namace Mai kyau da aji sosai ko Yan unguwarmu dayawa suna Sona Amma badamar gayamin sabida mahayfina dani Dan sunsan halina koyaushe wahalar GIDANMU zata kare Allah ne masani da inada saurayi aure zanyi nahuta ga wayannan yangidanmu Sona suke Amma basuga fuskaba yayan kawu rabi'u da kawu sulaiman da dangidan antiy saratu maisuna sadik danafara kulashi sainaga yafiya girman Kai kaway saina shareshi yasan halin danake ciki yazazzo yace zaigayama Abba Yana Sona bayson ganina cikin wannan hali nahanashi nacimasa mutunci shine yayi zuciya yatafi da ankwana biyu zaidawo Dan bashi da zuciyar sakarai kaway
CIGABAN. Labarin Nagode masoyana

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAOn viuen les histories. Descobreix ara