part 10

38 3 0
                                    

haka muka fito daga daki way Ashe suna falona suna jirannmu lallay kuwa Yan wahalane na galla masu harara hussaina tace kutashi mutafi zamu huce nice gaba naificewata ina gaba suna bayana har mukaje farlourn saukar Baki na musamman inda su daddy suke da abbana nanmuka shiga da sallama abakina su Daddyne suka amsa sallamar yace humaira ga yayanki sannan yace Hisham ga kanwarka Aisha humaira kaina na sunkuye nace ina yini Yaya Bay amsaba Saida daddy yace tana gaidaka Hashim bakajiba yadago kenan Nima nadago mukaga juna atare mukace kece Kaine kowa yace kunsan junane yace Baisaniba Dan Nan nakalleshi Naga yagallamin wata harara Nan naji hanjin cikina ya kada tashi daya tsoronsa yashiga jikina Kuma yayimin kwarjini sosai cannaji daddy yace kinsanshi nima nace a a yace to shikenan yace toh muzamu tafi Muhammad iyanmu zamu tafi to dannan yaushe kawata zatazo Nanda wata daya zankawota wata daya dannan batabari wani direba naturata saiday mu ko Hisham Kuma gobe zamu koma American zamuyi wani aiki Kuma wata daya damun dawo shikenan zansa gambo ko Hassan ko Hisham zasu kawota insha Allah to Dan Allah kayi Mata sannu ita Dame dakinka kagaidasu zasuji mungode sosai sai kunzo wataran insha Allah yauwa toh humaira ance kekikayimin girki nice Daddy yayi Dadi sosaima bantabacin abinci maidadi kamar nakiba Nagode daddy Dan haka ga tukuci nabaki haba daddy kabarshi kikarba toh Daddy Nagode bakomai ya'ta ok Daddy Allah yatsare hanya Amen ok muhammad saimunyi waya ok mungode sosai hajara mariya
safiyya acigaba da hakuri kungirma yanzu Kuna da Yara da jikoki acigaba da hakuri kunsan halin mutumun namu sai hakuri dole saiku ko wata zatazo saita Koma domin bazata iyaba dole saiku Dan kune kuka Saba da Halinshi kunji Allah yayi albarka Amin mungode agaida hajiya hadiza aimata sannu itada iya zasuji mungode da karamci yauwa.
mommy mama umma tsohuwa gakudinnan miliyan biyar yabani nikuma bana bukata dan haka gashi kusan yanda zakuyi dashi ni shawarata shine kikoma makaranta Kuma ko biyar bazamu daukaba kisai kayayyaki Dan kayanki duk suntsufa kinji mama tayi gaskiya humaira ai nakine wannan bana abbankibane nakine ke aka bawa bawaniba kirike munan bamai bukata yauwa umma Dan Allah kugane nasan halin Abba bazaibariba tsohuwa kiyi masu magana kinji mommy kice wani Abu kema mezance humairata gaskiya su hajara da mariya suka fada takwarata kubani kudinnan kul Muhammad bani hajara umma bani gashi Abba jabir ungo kudinnan kaje kakaiwa gidan marayu Yanzu kadawo ok Abba  yanzu Muhammad kanada imani kuwa iyanmu huce inazuwa Yanzu bazan tafiba wlh ubanka biya yarinyar Nan kudinta tunda ita akabawa bakaiba kajiko iyanmu wlh bazan Bata kudinnanba tunda batajin maganar iyayanta tacigaba da wahalar muhammad kanada Imani kuwa yarinaykacefa jininkace wanna irin laifi tayi maka haka yarinya maishiga ran jama,a Muhammad agaban uwarta kodan kaga tana maka Kara to itama tanasan yarta kuma baway tanajin tsorankabane kana babba Amma kana abin Yara Wanda ko yayanka bazasuyi hakaba shikenan kaje karki karasa tsohuwa karkiyi masa Baki akaina Dan haryanzu abbanane Saiday bazan iyakiranshi da hakanba saiday nakirashi da sunansa porf muhammad turaki Dan haka kuyi hakuri dama nagayamaku saiyazo yakarbi kudinsa Dan haka ni yanzu Karatu baya gabana zancigaba da bauta harranda karshan wahalata zata Kare Amma kasani muhammad turaki bani nayi Kainaba da halina Kuma watarana saikayi danasani lokacin Kuma kamakara karike wannan akanka Dan haka muje tsohuwa nakaiki wajanki kinji amma karki damu ina lfy watarana sai labari tsohuwa
haka nacigaba da aiki kuma ina kwantarwa da mommy da tsohuwa hankali Dan sunfi daga hankalinsu akaina sosai dukda ina cikin kunci Amma bananuna masu komai nabarwa Allah.  .
yauwa mommy yauzakuyi meeting Amma haryanzu Baku faraba ai humaira abbanki bayanan jiya yatafi American zaiyi wata daya tare suka tafi da yayyinki Dan Yana nunamasu wasu ayyukan Dan yace zai aje aiki yazauna yakula da iyalanshi lallay kunacikin masifa bayananma ya Allah yacika bare yayi ritaya akway tsiya kenan mahayfin nakine masifaffe humaira lallay toh Allah yashiryeki mommy wlh kema kinsani Abba yanada fada sosai Kuma ai Abba bayda jikin tsufa wazaiganshi yace yanada wanna yaran harmu 9 kuma yanada jiki Mai kyau gakudi ga hutu da karfinsa Amma shine zakice zaizauna agida lallay akway karamin yaki agidan Muhammad turaki mommy ubanki humaira kinmaidani kalarki abban nakine haka humaira haba mommy gaskiya nafada Kuma zai karo ta huduma kishirya humaira lafiyarki kalau kuwa kamar bakya cikin damuwa mommy kenan idan inaraye Kuma ina gidannan farin ciki bazaibar fiskarkiba kinyi maganane a a mommy yauwa nikin mantardani abinda yasa nakiraki 

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now