part 49

31 2 0
                                    

meya faru way nifa tun ina America naji  hankalina yake tashe meya faru

kozamu iya sani hisham

kawu da kawu kukwantar da hankalinku yanzu zakuji komai abinda kefaruwa dakuma sanadiyar hakan amma banga ummi ananba

gani ai ko uwar menene zaki bani kike kirana da shegen magana

a a ummi tambaya nayi kaway kiyi hakuri

ke saratu banason kitayar da hayaniya muyi abinda yataramu anan

daddy dama yaya hishamne yake cikin tashin hankali da kidumuwa sabida wani mummunann labari dayji wanda baytaba mafarkinsaba

amma dayake muna namu Allah nanashi yariga yagama tsarawa bawansa rayuwar da zaiyi ko zai shigeta a duniya dan haka komenene bawa yatsinti kansa a ciki to ya godewa Allah subahanahu wata'alah

shekaran jiya ina dakin hajjaju yaya hisham yashigo cikin fushi da bacin rai nalura da hakan amma yadanne a zuciyarsa bay gayawa kowaba bay kuma gayaminiba a matsayina na matarsa bankuma tambayeshiba

koda aka kaini asibiti a lokacin saiya danne damuwarsa yayi kaman babu abinda kedamunsa harsaida washe gari da muka dawo gida da sannan yashiga daki yanata kuka

dakyar nasamu natambayeshi yakuma gayamini mainena matsalar

daddy bawata matsala bace daya huce ummi ummi itace matsalar domin yaji ummi nawaya tana cewa yaya hisham badanta bane ba'itace ta hayfeshiba daddy

wannan wanna irin sakarcine kunsan halinta idan tanawa mutum fada musamman yanda take yiwa hisham kuma nasan halinta zata 'iya fadar haka idan tana wannan haukannata

daddy wlh wlh gaskiyane abinda tafada domin nima nasan hakan tun zuwana gidannan dakuma hajjaju itama tasan komai saikuma ita kanta ummi

Dan haka ummi kifadi gaskiya bazakici gaba da boye gaskiyarba karkiyi tunani kinacin nasara akan karyar dakikeyi shekara da shekaru kice way wata rana gaskiya bazatayi halintaba  kinayinta kice way wannan karyar itace zataci gaba dayin nasara to kinyi kuskure lokaci Allah yabaki

Dan haka ummi dan Allah karki wahalar da kanki dakuma dukkanmu kifadi gaskiyar abinda kika sani ummi

innalillahi alhaji kanajin yarinyarnann abinda take fada kuwa tashiga tsakanina da yarona guda daya tal banda kowa saishi tarabani dashi amma duk wannan baymata sai takara fadin wani abu akaina

menai maki nagaday gidanane kuma gidan danane arzukina kikeci shiyasa kike zaune a gidan amma shine kike cimini mutunci amma a gaban iyalina kuma sannan kowa yanajinki bawanda yayi magana anmini adalci kenan

rufawa mutane baki bakar macijiya kai bakasan abinda ta aikataba hussaini toyau karyarki takare saikin biya abinda kika aikata munafuka

way hajjaju akan menene kuke magana gaba daya kaina yakulle wlh kuganar dani mana kai hisham kayi shiru bakayi maganaba

ai matarka zaka tambaya itace tashirya komai da kanta saita gayamaka karna kuma karaji kince ahalina ahalinkine kuma dakikace himaira nacin arzikinki kewacece a gidan nawa kenan sanar mini naji ko

to ko humaira bata auran hisham gidannan gidantane kuma gidansu sannan kuma takawo wanda ranta keso bawanda ya'isa yace mata wani abu dan haka kul karna sakejin wani abu abakinki namaganar gidana

Dan Allah hajjaju ya'isa haka

ummi dan Allah dawasa kekemini amma sabida kina fishi dani sabida naki sakin humaira to kiyi hakuri zansaketa yanzu dan Allah amma karda kisake cewa kiba mahayfiyatabace dan Allah ummi

mekace hisham saki tasaka kasaki humaira to wlh dayau kinbar gidannan kuwa mutukar yasaketa

daddy kusaurari wannan rikodin,danayi kwanakin baya sabida irin wannan ranar daddy bannunawa kowaba ko hajjaju bannunawaba togashi kusaurara dan Allah

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now