part 6

46 2 0
                                    

Kaine mahayfina Muhammad turaki Kinga princess kisauke girman Kai karkiyi halayyata sabidame ninayi Kaina ko Kai kayini ko mommy bako daya Amma idan kinki zancireki daga sahun yarana him Allah sarki Abbana dabakinka kafurta haka Haba Abba kacanja ra,ayinka akaina tunkafin ahayfeki narubuta wannan maganar na,ajeta Amma tashi daya nabar maganar Abba ni yarkace Kuma jininka dan Allah karkayimin haka nimeyasa bazakiyi abin danake soba princess Abba way mezanmane kicanja halinki inada buruka akanki kacanja halinka dakana yaro kadayna Mana iyanmu abba bani nayi Kainaba Allah shiyayini Kuma yafisu nakasance haka Amma Kai ABBA rufamin Baki to dakata nariga nayanke hukunci Babu Wanda zai dakatar Dani Nima haka abba iyanmu kece shayda maganar princess yanzu ba ya'ta bace nacireta daga suhun yata duk abinda yadangantaki Dani nasoke tundaga kan karatunki da  komai nawa naharamtaki dashi Kuma wlh babu wanda ya'isa ya canzamin ra,ayina akan abinda nace Dan haka nagama magana muhammad kyaleshi takwarata Dan Allah kinsan halinsa bayajin maganar kowa idan yayi nisa Dan Hala takwarata Dan Allah karkowa yasani agidannan abinda yafaru tsakanina dashi harsai anyi meeting kinji karki damu takwarata ok Saina shigo anjima to ya Allah kashirya uba da yar'sa ameen
salama alaikum waalaikumussalam umma mommy nananne eh yanzu tafita inaga tana wajan mariya ok  salama alaikum waalaikumussalam humaira na'am mama ina mommy tana wajan abbanku yanzu tabarnan ok yanzu yazanyi nakirata gashi nakira wayarta akshe yanzu yazanyi yauwa Yaya uzaifa Dan Allah Inka shiga gun Abba kace mommy tazo Dan Allah au humaira yaikuma kunyi fada da abban nakine bazaki shiga gunsaba a a bamuyiba ok idan tayi wari maji komai Kai Yaya uzaifa Allah Mana ok Bari naturota Salama alaikum waalaikumussalam Salam shigo yauwa mommy mutuniyar nakiranki bazata shigoba ko wajansa bakontane Nima haka nace to Bari naje abbannaku nanan fitowa yanzu ok mommy ke danrashin mutunci kishiga ciki Kika tsaya ko part nashi bakonkine kokuma wani Abu kike shiryawane humaira haba mommy Dan Allah dama nazo gayamakine cewa naba Abba hakuri Kuma yahakura yagaya maki a a baigayanba Dan haka kishiga ciki bangarena kijirani ok mommy jibi zamu fara zana waec da neco yanzu Naga sako ta Gmail dina to Allah yaba da sa'a ameen mommy Bari naje ina jiranki ok tundaga lokacin Abba yafita harkata kowa Yana mamaki kuma bankara zuwa family meeting ba bannuna ina cikin danuwaba Dan nasan halin mommyna yanzu zata shiga damuwa idan tasan abinda kefaruwa dukda nasan zata sani Amma bayanzuba kuma agaskiya abinna damuna sosai gashi bawanda zangayama Dan bani da kawa ko a school Dan kowa baya kawa Dani sabida rashin mutuncin fadana haka nagama zana jarabawata kuma Alhamdulillah tayi kyausosai kowa yayi mamakin zuwa makarantata a motar haya kowa yangidanmu suntambayen bana Basu amsa  bare aban gayya badamar tambayarsa mommy tacemin maisa nake zuwa makaranta a motar haya nace bakomai tacemin sai zurfin cikin tsiya naki gayamata tace ga motartanan naringa zuwa Amma nace a a hakama su umma da Mama Suma naki karbar motarsu harta yayyina yayar babanmu ta aiko da mota aringa kaini naki yarda sabida abbane yasiya Mata Dan haka bazan hauba kowa yabarni yazubamin ido suga iya gudun ruwana gobe juma'a ranar meeting Kuma zanje Dan sonake Abba yamaymayta abinda yace kwanakin baya nayi shirune Dan naga zai canja ra'ayinsa Amma shiru Dan haka Nima ina kan bakana Dan Haka Allah yakaimu gobe darai da lafiya Ameen

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now