part 34

27 3 0
                                    


malam yakazauna tun dazu baka zoba inata faman jiranka dan allah,

to yanzu ai nazo ya ake ciki da matsalane way kika damu haka

kasan nagayama tun kafin yarinyarnan tazo gidannan a matsayin matar hisham mutukar ya aureta zamu ringa samun matsala atare da'ita kuma bokanmu yagaya mini haka kasani to gashi yanzu abinda muke gudu yafaru

toni bangane zanchankiba kimini bayani yanda zangane mana

to ciki gareta mezakayi kenan

ciki kuma yaushene akai auran

haba malam yaran yanxu kuma ai saiday idan ba'ayi auranba amma da anyi sai hayhuwa saiday kodaga baya su tsayar da hayhuwar idan sunso

to zuwa gurin boka ya kamamu dani dake kenan

gaskiya kaje kaikaday bazan samu zuwaba nida kaiba

kuma abin bakin cikin kowa yayi mata kyauta babba mai tsoka kai bari kaji zance shekarun damukayi muna tara dukiyarnan da filayannan to ita a hayhuwa daya zata samesu wlh

Kai hajiya dagaske kike

wasa zanmaka malam wlh gaskiyar kenan

anya hajiyata batasan wani abu akankiba kuwa kinyarda da yarinyarnan

gaskiya bata saniba a tunanina saiday nasa mata ido nagano kota sani amma shekaru bawanda yagano sai ita malam yarinyarta da ita

haba hajiya meke damunki da hankalinki kike tunanin haka kina kiranta yarinya to zauna kezata maida  yarinyar wlh

yanzu ki kwantar da hankalinki kinuna farin ciki akan jikanki kimasa kyautar datafi takowa dan tagane gaskiya idanma tana tantama akanki zata dayna kiringa bata kulawa sosoi

aikin gayawa hisham bakyson humaira ta hayhu sai aziza sannan kikace azubar da cikin bakya tunani
yagaya mata abinda kikace

haba nasan hisham bazai gayamataba domin baya hada kowa dani kaika san hakan dan haka kadena zancannan

shikenan nizan huce yanda ake ciki zakiji komai sai munyi waya

basuyi zancan matarba amma idan barewa da nayo to zaboma nayawo

zamu hadu ummi kiyi yanda kikeso amma makircikin yakusan zuwa karshe bada jumawaba dayardar allah mai sama.

ke mero ina kara ja
miki kunne idan nagano wani yana sanin yayata nazuwa gidannan aboye naji labari awani guri wlh bakeba gaba daya danginki saina illatasu nagayamaki

hajiya kiyi hakuri kimini rai haka bazata farubama wlh

tashi kibani guri mahaukaciya kaway yar kauye kazama tashi kibacemini

angama hajiya allah yabaki lfy

hajjaju kinji abinda yafaru ko naji amma wannan mata ko shedaniya wlh duk wayannan shekaru ashe tana cutar mune bamu saniba duk gidannan babu wanda yasan gaskiya saike humaira allah yayi maki albarka

amin hajjaju kekuma mero ki kwantar da hankalinki barazana take maki dankiji tsoranta kinkusa gama aikinma zansai maku gida da komai kuyi nesa damu da iyalanki kinga bazaku sake haduwaba ko

nagode hajiya nagode allah yasaukeki lfy yakareku daga sharrin matarnan

amin nagode tashi kije kiyi aikinki

way humaira mezaki hayfane mace ko namijine nasan wana samu miji ko kishiya

hajjaju kenan keda iyanmu gaskiya kunfi kowa son dannan yazo duniya kwata kwata cikin watansa nawa baykai biyuba amma kuna zancansa

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now