part 29

17 2 0
                                    

ya'isa haka humairata menene nakuka ko murnar ganinane yasaki kuka ko kinaso nima nayi kuka

nadayna mommy bari nazubo mana abinci ko

yanzu muka gama cin abincin nidasu jamila da hajjaju

kamar mahayfiyar hisham hajiya hadiza kenan kamar tanutsu bata girman kai yanzu

gaskiyane mommy ummi nada kirki

meyasaka bakizo bikinaba mommy

mezai hanani zuwa  humaira komai naga komai sabida sonda nake maki bazai barni nayi nesa da yarinyataba

inakike tsawan watanninnan mommy

inanan a abuja anan nakama haya nazauna sabidake banaso nayi nesa dake shine yasaka nazauna kusa dake datemakon iyanmu komai nake jinshi na dangane dake humaira banmantakiba nifa uwace mai rauni tayaya zan mantaki idan kuwa namantaki to namanta cina da shana kenan himaira

toh meyasa baki zoba guna kinganni

kinmanta da sharidan mahayfinki akaina yafi karfina bakaramin aikinsabane yaci zarafina yaketamini haji agaban kowa

kinga yafini mulki kudi gadara sannan unguwar kanta mallakinsace dan haka bazan iya zuwaba naganki

harda bikin daya matso nayi kuka domin nasan lokacinne kike bukatata akusa dake duk da nasan bani da damuwa tunda gasu iyanmu dasu hajara akusa dake amma naso nakasance dake awannan lokacin amma Allah bay kaddaraba

bayan bikinki washe gari nakoma kano gurin yayana ko hajjaju bangayawaba domin nasan idan nagaya mata nabar abuja nakomo kano to tabbas watarana zata fasa kway musamman idan kece kika fiya tambayarta akaina

shiyasa ban sanar mataba burina dayane naga kinbar gidannan kinbar wahalar gidannan kuma yacika domin kinyi aure komijinki ya wulakantaki to alhaji ussaini bazai wulakantakiba mutukar yana gidannan kuma yana raye shida hajjaju bazakiyi kukaba humaira

tunda nakoma kano nake tunani bakyason hisham shima kuma baya sonki wacca irin rayuwa zaki kara shiga kuma nace Allah yasa ta farincikin rayuwar kice har abada

sainaga hisham halin mahayfinshi yayi bana mahayfiyarsaba kuma bazai barki kiyi kukaba humaira kiringa kyautatamasa kiguji bacinransa kinjiko dan kinsami mijn kirki wanda zakiyi alfahari dashi

karki damu dakina da kishiya kiringa dauka kekadayce agun mijinki nasan halinki amma kiringa kiyayewa kishiyarki idan taso kuyi zaman lfy kuyi idan bata soba kibarta kidayna shiga harkarta tsakaninki da'ita gaisuwa tunda kowa wajansa daban baruwan kowa da kowa kirike mijinki dakinyo halina dakin zama sarauniya agurin mijinki dannaga bayda matsala hisham

amma ina kinyo halin mahayfinki mugun hali mtsssss nibari nazo nakoma jirgin biyar zanbi nakoma

ga kayayyakinan nakawo maki saura kikiyin anfani dashi kinjiko kisa nayi asarar kudina marar kunya

mommy tundazu kinata magana baki gajiba kenayo asurutu kenan

yanzu mommy bayan kayan dasu anti rakiya suke cusamini shine kema kikayo naki buhu guda gaskiya nagaji

buhun ubanki ledar shine buhu guda kashe yarinyata zanyi dakaina

toni gaskiya mommy

yimini shiru kuma karki bari hisham yagani kiringashansu bazan maki bayaniba kowanne akway suna ajikn maganin kiduba saiki duba awaya kiga yanda ake anfani dasu kinjiko

naji mommy

idan yakare kiringa nema akasuwa kinjiko kuma nasu jamilama idan sunbaki kikarba kiringa sha bazasuyi maki illaba masu anfanine ajiki kinji

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now