part 27

23 2 0
                                    

yau kwanana shida yayana yana guna wata irin shakuwace mai karfi tashiga tsakaninmu har muke gani dayanmu bazai iya rayuwa ba dayaba muna zamanmu lfy bayason bacin raina nima banason nasa

idan muna tare mantawa yake da kowa harkuwa umminsa amma ina nusardashi kar'aga laifina dan haka muna cikin farin ciki

bai furta mini har yanzu yana sonaba kuma nima haka kowannanmu najiran wazai fara fadar sirrin zuciyarsa amma sai taurinkai irin namu nida mijina

kuma yanzu ummi nasona gaski sannan aziza bata zuwa inda nake nima haka saiday mijinta shima saina turashi naimasa wa'azi allah yace annabi yace dakuma hakkinta dayake kansa a matsayinsa na mijinta

haryanzu baygayamini abinda yafaruba shida azizaba ranar kwananaba nazuba masa ido naga iya gudun ruwansa ko zai gayamini ko akasain haka nadanne amma haryanzu abin nadamuna musamman dabe gayaminiba amma baygane ina cikin damuwarba dan ina kokarin boyewa amma karkuyi mamaki yalura da hakan kunsan lauya da lura musamman mijina

ankawomini kayan lefena akwati goma sha biyu 12 komai dozin aka sakamini kuma ummi bata nuna fishintaba kokuma tayi fishi da hisham ko daddy kokuma hajjajuba

yayana inazaka yaukuma dan Allah

Bakyaso nafita humaira

banaso gaskiya

amma yau kwananawa bana zuwa ko ina saigaidasu daddy shima tare muke zuwa yazama dolene nafita shiyasa
amma badadewa zanyiba kinji ko

toh kisaki fuskar mana humairata

toh amma kayi alkawari

nayi mana humaira kokinaso aringa kirani mijin tace ko mijin yarinya

toh akirakamana amma ai matar kace niko saime

yayankifa umar zaimini dariya

hhh aini fishi nake dashi haryanzu tunda bayzoba haka akeyin kanwa

zangaya masa sakonki kinji kikulamini da kanki kinji bye

kaima haka yayana byeeeee

malam kaji abinda yafaru shine nake neman mafitan yazanyi sanna nakasa gayamata malam menene mafita

bazina kayiba matarkace tasunna mebi tana dayawan bukata saikayi hakuri da ita kartashiga wani hali

haka idan dakainema kake dayawan bukata haka zaka ringa zuwa gun wacca kaso dan karka shiga halaka

dakuma kazo da matarka dasai nayi maku bayani yanda zata fahimta

amma kayi kuskure dakaje kagayamata tunkafin taji abinda ayafaru gurin abokiyar zamanta

kasan matan namu baka iya masu bare yaran zamani hisham

yanzu kaje kayi mata bayani yanda zata fashinta matarkace kaikasan yanda zakayi kagaya mata har tagane

kuma nangaba kakiyaye kuma kanuna mata halin da waccan keciki konan gaba har tafahimta

idan kuma tanada karancin hakuri kakawota kuzo tare sai nayi mata bayani harta gane in sha Allah

to malam nagode Allah yakara tsawanrai nagode gawannan ayi cefane nagode sai anjima

hisham baka gajiya da hidima konaki karba saika'ajiyemini katafi
nagode Allah yayi maku albarka

amin malam amin

Bari naje gurin ummi bazani wajan hajjajuba sai gobe kokuma gurin anti jamila da antiy rakiya

salama alaikum ummi kotana cikine bataji sallamataba bari nakarasa kokuma tana bangaran dadi tunda yana gida yau baifitaba

ummi

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now