part 15

27 2 1
                                    

yau Friday yaukuma zasuyi miteng danni sainaga dama nake zuwa sabida kullum aiki yayimin yawa yauma zanine sabida akway abinda zanyi insunsan wata basusan wataba
Takwarata kinshirya kona hucene muje toh inda wani gun zani dabazan jirakiba dan zaki batamin lokacine uwarki zanbatawa lokaci ba keba naga kema yanzu kikazo kuma kina zuwa ina fitowa sannan dan shakiyanci kince nabata maki lokaci kinci gidanku keda lokacin ja,ira
Mushiga dan Allah tsohuwa kyaji dashi salam alaikum waalaikumussalam iyanmu kinshigo nashigo hamza toh zauna a hankali
kamar kullum day yanda mukasani kowaday yasan abinda ya zaunar damu anan shine maganar auran yarinyarnan jiya hussaini yakirani munyi maganar auran kuma munsaka rana domin shi hisham harda kannansa za,a hadasu aure ayi gabadaya dan haka nace basai ankawo komaiba domin yarinyarnan yarsace sadakima zanbiya yace a a amma dayake nayanke magana haka yahakura da abindanace zanbiyadin dan haka bawani taro dan haka nace bari nagayamaku  domin bidi,arnan baza ayita agidannannaba  dan haka Allah yanuna mana lokacin ameen
Muhammad kanada hankali kuwa meya faru kuma iyanmu ubankane yafaru kaji iskancin banza da hofi yarinyarnan yartsuntuwace kokuwa ba yarmu bace dazakayi wannan batu kodan kaga uwar yarinyarnan bata magana iyanmu kyaleshi sabidake nakeyin shiru tunda uwa kike aguna amma banda yanzu ki gafarceni dan haka Muhammad baka isaba domin yatace kuma inada ikon yin hakan da na,amince da auran amma yanzu banyardaba yardarki nake nema toh baki isaba idan nasake magana kikayi zaki tafi gidan ubanki ayyiri yiri nanaye dakenan Muhammad turaki amma banda yanzu saime idan kasakeni gaba takaini dan haka Muhammad turaki idan katashi sakina kayi uku atare dan bazan dawo gidankaba har abada mutukar ina numfashi humaira tashi mutafi dama.tuntuni gidannan bagidan ubankibane dan haka huce mutafi
ke safiyya bansan sakarci dawo kizauna batta iyanmu dama munafukace saiyau ta zubar da abindake cikinta tun shekarun baya dan haka Muhammad karkayi nasakeki saki daya biyu idan kakarasa.wlh saina tsinemaka albarka kuma nima nabar gidan haba iyanmu dakin barshi dan dayanma nabanzane aisha kyaleshi kiyi hakuri haba sani haba mudi yarannan kamar bajininaba iyanmu kiyi hakuri bakomai sulaiman dan uwanku bayaji baya ganin girmana soyake ya kasheni kamar yanda yakashe ubanku haba rabiyu kyalene shi Allah ne dazai ringa juyamu sanransa kodan muna zaune agidansa toh kowa yahada kayansa yabar masa gidansa sai yayi yanda zaiyi shikaday yayabin dayakeso yayi bamai kallansa safiyya burunki yacika akanki abinda iyanmu batataba gayanba sai yanzu akanki dakeda yarki bazan taba yafemakiba nayi danasanin auranki dahar kika hayfomin annoba a gidana kubarmin gidana karku kara nunamin fuskarku Muhammad nida yatane annoba yaukuma kune ko karya nayi amma idan acikinku wata tayi magana saikun tafi gidan ubanku da saki uku uku wlh baka isaba Muhammad idan ni kakoreni dani da ya'ta toh bazaka I ya korarsu hajara da mariyaba domin akway yaransu kuma da hankalinsu amma muzamu tafi gaskiya daddy yau baka kyautaba ai tunda mommy tayi magana kasan ankaita bango najib ubanka nace ubanka marar kunya ni karwanda yasakemin maganar kafin rankowa yabaci Kai nasuru kaida ibrahim da ali kugayawa masu ayyukan gidannan.sudawo aiki ko asamo wasu ok daddy dan haka kowa yawatse kudakata inada magana to iyanmu idan safiyya zata tafi bazan hanataba amma tabarmin takwarata dan aurannan sai anyishi inday ina numfashi idan kunga anfasa to bana raye dan nahango alkairi acikin auran  dan haka karki damu ba,abin da zai samu aisha humaira tunda ina gidan amma dan.Allah safiyya wannan nake nema agunki amatsayina na uwa ba sirikarkiba bakuma babar Muhammad ba dan Allah narokeki haba iyanmu dan Allah kibari kinfi karfin haka awajena dan Allah amma kina ganin hakan bamatsala kuwa .babu niday ki,amince.kaway toh shikenan ga amanar humairananan bani da kowa sai yayana sai ita dan Allah gatanan amana marainiyace yanzu da iyayanta da  gidan ubanta da yan uwanta da gatanta amma tana rayuwa kamar macacciya yarinyarta da ita gudanawa take shekara 19kenan amma taga rayuwa kalakala kuma nima uwa da laifina dana zabi miji akan yata mijin daya kasance makiyin yata mai tsangwamawa ya'ta amma komai yazo karshe humaira ki aje komai da halinki kizauna lfy da kowa kidauka baki da kowa kinjiko kizauna.lfy da mijinki da uwar mijinki komai zaihuce wataran sai lbr Allah yayi maki albarka yasa naga jikokina Allah ga yarkanan kakareta zatabar gidan ubanta takoma gidan mijinta sannan zata gane banbancin GHIDANSU KHO GHIDAN MIJINTA

ya,isa haka diramar taki takayatar dan haka huce kibamu waje ko amafarki karnasake ganin fuskarki karki takomin gidana dasunan kinzo gun yarki bake ba iyalaina ko waya kiyi nesa da gidannan kuma ali kubar masu aiki karku kira dan ubanta ita zataci gaba da aikin gidan har a daura auran tunda kince zaki zauna a gidannan kuma sabida iyanmune badan itaba dasai kinyi bara atiti Allah karyakawo ranar da zuru,ata zasuyi bara amin iyanmu dan Allah karki barni mommy haba humaira ga iyanmu nasani kuma Muhammad turaki karike wannan bazan mantaba da wannan ranar ai kai bamahayfinabane dazaka aurar dani badan uwataba da takwarata da hajjaju da wlh bazan aminceba gara namutu dan haka badansuba nakaji kunyar duniya ranar nadama zatazo amma lokacin ba lokaci kamakara kaga fiya fiyannan ahannuna badan suba datuni nasha anan namutu amma nafasa zanrayu kodan naga ranar dazakayi nadama nabaka mamaki rabu dashi takwarata bazakici gaba da aikinba zanci gaba takwarata ai bayau nafaraba kuma bayau zan daynaba dan haka zanci gaba muje iyanmu
takwarata karkiga munason auran sabida kene dan kiji dadi takwarata  kenan na,amince bakomai toh Allah yayi maki albarka amin tsohuwata

tundaga ranar mahayfiyata tatafi ko sallama batayiminba naje kaduna gun. yayanta sunkoma kano haka nacigaba da aiki kamar jaka badare ba rana damuwata biyu mommy na bansan yatakeba tana lfy ko akasin hakan sai aurannan duk kyauna yanzu babu kallo daya zakamin kagane ina tare da damuwa .
yau saura sati daya adauramin aure hankalina yatashi domin bansan wacca rayuwa zanshigaba ya Allah ina zanzaba Allah masani GHIDANMU KO GHIDAN MIJINA

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now