part 9

34 3 1
                                    

Nan nayi girki kala kala Dan wajan girki da tsafta ba'abarni abayaba Dan mommy tana koyamin komai duk taurin Kaina dolena natsaya na koya Kuma inada saurin koyar Abu da sauri dama shi koyar Abu bashi da wuya saiday idan bakasa kankaba nashirya cikin Riga da wando nasa hijjabina har kasa Danni gaskiya banfiya saka manyan kayaba haka nafito naje bangaran takwarata da sallama abakina ta amsa tacemin takwarata ya akayi Bakilekoniba tun jiya da dare lafiya iceko lafiya tsohuwa aikine yayimin yawa yau zakuyi Baki saikace bayan Nigeria ba saiwani shirye shirye kukeyi ni anbi anwahalar Dani da aikin girki kala kala saikace su dubu zasuzo wlh  kaway idan nagadama saina Bata abincin inyaso kowa yahuta sainaga ta shirye shirye haba yau nabanu ni aisha kina tafaman zuba surutu kedaya ba tsayawa yarnan Allah tsohuwa da gajiya sosai bacin aikin gidannan Anna Saida akasani wani wahalar daban kuma danki harda Aiko Yaya nura wayyagayamin kalar abincin dazanma bakin Kuma gadama nayi da bazanyiba kiyi shiru Amma aikinyiko Dan haka huce muje harsunzo kinanan kina zuba zance sunzo kikace tsohuwa Bari nake mugaisa sai nakai masu komai ko toh muje
salama alaikum waalaikumussalam iyanmu sannu yauwa ussainine ko Hassan bahaka bane tsohuwa Hassan da Husaini akecewa Koma menene sannunku da zuwa yauwa iyanmu ya hanya lfy Kalau munsameku lfy lafiya Kalau ya Yan American Dan kunzama yancan suna gaisheki bana amsawa tunyaushe kuka zone yanzunnan bamu Dade dazuwaba kuka shigo waynan suwaye kasan banganesuba idon baya gani sosai Kai iyanmu ina mutuniyata tana gida iyanmu tana fama da ciwon kirjine Amma da sauki dakyar tayadda ta hakura muka barta anma namata alkawari zana kawota tayi sati Dan kundade Baku haduba hakane Allah yabata lfy Amin iyanmu wannan shine Dan uwana yayana Hassan da matarsa rakayya da yaransu gasu firdausi da Zara sai kanina gambo matarsa Jamila da yaransu gasu Suma Yan biyune Hassan da hussaina sai yarona Yana waje Yana wayane yanzu zaikaraso sunansa Hisham matata Kuma sunanta hadiza Batazoba Bata da lfy tana ciwon kafa arthritis mekenan dannan sunan cutar kenan datake rike kafar manya kamar Yan shekara 80 ko70 ko sama da hakan ko kasan da hakan shine take fama dashi Kuma Ana maganin hausa Dana turanci Amma ina haryanzu Amma da sauki takan takawa taje ko'ina yanzu haka tana gida batajin Dadi shiyasa muka barta ita da babarmu yakabarsu sukaday Kuma duk basajin Dadi akway masu kula dasu kundawo kadunan da zamane Eh to zanbarsu gaskiya tunda basajin Dadi idan yaso maringa zuwa akan lokaci to dannan Allah yayi maku albarka yabaku abinda kuke nema Amin
nace kakara aure kaki Hussain toh irinkaneshi Mai taurinkai ya ba,akawomasu komaiba haryanzu ko ruwan Sha haba Muhammad saikace bakin gidan dukda hakan way iyanmu ina yarinyar nanne tare muka shigo kota fitane yauwa way ina aisha humaira bangantaba Kuma yanzu lokacin hutun makarantane ai ita muke magana naga kowa mun gaigaisa Amma bamuga humairaba safiyya tana inane gayaranan sa,o,inta Bari namata magana gatananma Salama alaikum waalaikumussalam humaira na'am ina yini Daddy lfy my daughter Yaya karatu lfy daddy ya hanya haka Kika girma humaira Baki taba zuwa gunmu hutuba ko zanzo watarana insha Allah Daddy ina Yaya Hashim Yana waje bansan meyakeba bay shigoba kirashi firdausi ok Daddy toh daddyy lunch is ready ok my dear kuzomuje ok tsohuwa muje Dani kikazo toh kibarsu Daddy suyu shirar yaushe gamo Kingasu mommy da umma suntafi dasu umman gidan daddy nikuma zantafi dasu  kawayena toh mararkunya huce muje Kay iyanmu keda takwararki ko haka muke wuni mu kwana muna fada hhhhjhhh
kushigo ciki ok ina zuwa ok sannunku ka abinci kutaso ok idan kungaba zandawo shikenan ke bakya kallon gabankine sakarya Kuna Yan aiki sai iyayin tsiya Kai baka kallon gabanka zakacemin kazama niba kazamabace saiday Kaine kazami nida gidan ubana Amma zakacemin kazama namurgudamasa Baki na bugamasa tsaki nai hucewata harna shige Yana tsaye Yana kallona yakasa motsi Niko ko ajikina nashigewata ciki nace kungama dayace ta amsamini Kuma dama itace Mai amsamini idan nayi magana nace sunana a Aisha humaira Muhammad turaki amma classmates dina suna kirana humaira turaki ok nikuma husssaina Hassan guda ok sukama dakata Basu da Baki ki kuramene dazaki basu amsa kibarsu Bandamu Dana saniba zonanumaki Abu idan kungama kurufemin kofata amma hussaina muje lallay yarinyar Nan tasanmu kuwa sharets Bata gabanmu hakane Amma humaira bakyagani kamar bamu kyautaba zasu dakekine agida haba Kai niko agida bama shiri dasu Dan bahalinmu dayaba dasu to kuwa kirabu dasu kinji ok nagaya masu sunansu kyalesu bana bukata ok Nan mukacigaba da hirarmu har karfe biyar sannai Naga aiken tsohuwa way nakawo yaran mutane zasu tafi

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now