part 36

24 2 0
                                    

hello bilki magani yayi aiki kisan yanda kikayi kika dawo da azizah nikuma zansan yanda zangaya masa

shikenan hajiya zanyi wani abu akai

a a hisham ya'akayine kake tafaman kiran azizah koka mantane

namanta ummi inataje to

tayi tafiya jiya taje biki sati daya zatayi sudawo itada ummanta

to nakira wayarta taki shiga

ai garin da sukaje kauyene balallay kasametaba

gaskiya nadamu da ita sosai

kayi hakuri yarona kaji baga humairaba

meyasa kake kuka meya faru

ummi nima bansaniba amma gaskiya banason kiringa kiran sunan yarinyar nan saina ringajin bugun zuciya

to kasaketa mana kaga banasan akanta kashiga damuwa hisham

shikenan zanyi tunani akai bari naje nadawo

shikena saika dawo

umar nagaya maka kadena yimini zancan yarinyarnan idan baso kake muyi fadaba nagayama banaso

toni mutumina yau kwana biyar naga kamar kana cikin damuwa kuma asanina dakai baka boye mini damuwarka amma saigashi yanzu kafara meya sameka abokina

bakomai umar nima bansaniba kayi hakuri niyanzu abu daya kedamuna aziza tadawo jibi naganta

Allah yakaimu

Amen kokaifa umar

lallay abukina nacikin matsala bari zankira humairan gobe naji meke faruwa da haka daban saniba

humaira meyasamu dan albarka haka

nima bansaniba hajjaju

to meye nakuka kuma

haba hajjaju idan banyi kukaba mezanyi nadamu da yayana yazanyi

kicire damuwa a ranki kinga bake kaday bace ko kar wani ciwan yakamaki kinjiko

shikenan hajjaju

kikuma dage da addu'a

insha Allah zanringayi

Dan Allah hajjaju narokeki kar wanda yasan halin danake ciki a abujah nagayawama su antiy jamila da anty rakiya hakama su zara dasukazo jiya nagaya masu karwanda yasani a gidanmu ko mommyta

domin hankalinsu zaitashi nikuma wannan bakomai bane bautar aurece kuma zan jure domin duk acikin ladane hajjaju

sanin kankine yayana baya cikin hankalinsa dukda yayana a tsare yake da addu'o'i amma meyafaru kowaye kai baka huce sihiri yakamakaba tunda yakama manzon tsira manzonmu annabi Muhammadu(s.a.w)  dan haka zamu dage da addu'a har Allah yabawa mijina lfy

amin humaira bansan dalilinki nacewa kar kowa yasani a danginkiba amma tunda kince haka shikenan

salama alaikum wa'alaikumssalamu hajiya abokin alhaji yazo wato alhaji umar

shikedayne ko harda yayana

shikadayne

yashigo

eh ya shi go

OK hajjaju bari naje

kigaidashi kice masa zaigamu dani wata nawa banganshiba

ai bayananne hajjaju

kyaji dashi duk abinda ya halakanta ga mijinki bakyaso afadi aibinsa

hhhhh hajjaju kenan Allah yabarmini ke dake da iyanmu masu jikin karfe

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAOnde histórias criam vida. Descubra agora