hello bilki magani yayi aiki kisan yanda kikayi kika dawo da azizah nikuma zansan yanda zangaya masa
shikenan hajiya zanyi wani abu akai
a a hisham ya'akayine kake tafaman kiran azizah koka mantane
namanta ummi inataje to
tayi tafiya jiya taje biki sati daya zatayi sudawo itada ummanta
to nakira wayarta taki shiga
ai garin da sukaje kauyene balallay kasametaba
gaskiya nadamu da ita sosai
kayi hakuri yarona kaji baga humairaba
meyasa kake kuka meya faru
ummi nima bansaniba amma gaskiya banason kiringa kiran sunan yarinyar nan saina ringajin bugun zuciya
to kasaketa mana kaga banasan akanta kashiga damuwa hisham
shikenan zanyi tunani akai bari naje nadawo
shikena saika dawo
umar nagaya maka kadena yimini zancan yarinyarnan idan baso kake muyi fadaba nagayama banaso
toni mutumina yau kwana biyar naga kamar kana cikin damuwa kuma asanina dakai baka boye mini damuwarka amma saigashi yanzu kafara meya sameka abokina
bakomai umar nima bansaniba kayi hakuri niyanzu abu daya kedamuna aziza tadawo jibi naganta
Allah yakaimu
Amen kokaifa umar
lallay abukina nacikin matsala bari zankira humairan gobe naji meke faruwa da haka daban saniba
humaira meyasamu dan albarka haka
nima bansaniba hajjaju
to meye nakuka kuma
haba hajjaju idan banyi kukaba mezanyi nadamu da yayana yazanyi
kicire damuwa a ranki kinga bake kaday bace ko kar wani ciwan yakamaki kinjiko
shikenan hajjaju
kikuma dage da addu'a
insha Allah zanringayi
Dan Allah hajjaju narokeki kar wanda yasan halin danake ciki a abujah nagayawama su antiy jamila da anty rakiya hakama su zara dasukazo jiya nagaya masu karwanda yasani a gidanmu ko mommyta
domin hankalinsu zaitashi nikuma wannan bakomai bane bautar aurece kuma zan jure domin duk acikin ladane hajjaju
sanin kankine yayana baya cikin hankalinsa dukda yayana a tsare yake da addu'o'i amma meyafaru kowaye kai baka huce sihiri yakamakaba tunda yakama manzon tsira manzonmu annabi Muhammadu(s.a.w) dan haka zamu dage da addu'a har Allah yabawa mijina lfy
amin humaira bansan dalilinki nacewa kar kowa yasani a danginkiba amma tunda kince haka shikenan
salama alaikum wa'alaikumssalamu hajiya abokin alhaji yazo wato alhaji umar
shikedayne ko harda yayana
shikadayne
yashigo
eh ya shi go
OK hajjaju bari naje
kigaidashi kice masa zaigamu dani wata nawa banganshiba
ai bayananne hajjaju
kyaji dashi duk abinda ya halakanta ga mijinki bakyaso afadi aibinsa
hhhhh hajjaju kenan Allah yabarmini ke dake da iyanmu masu jikin karfe
VOCÊ ESTÁ LENDO
GIDANMU KOH GIDAN MIJINA
Ficção GeralPure hatred of a father to his beloved daughter