part 5

64 3 0
                                    

Nagode masoyana love you so much All muna tare Nagode 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

iyanmu barkanki yay jiki munsameku lfy muhammad lfy muke Yaya aikin lfy kalau iyanmu toh Allah yabada abinda akaje nema ameen ya Allah Allah yayi maku albarka ameen iyanmu yanzu zamuyi family meeting ne Dan naji bukatun kowa muhammad kenan kowa Yana wadace ai dabakanan kamar kanan domin takwarata tana abinda yadace kamar kanana Allah sarki princess Dina ai nasani yauwa iyanmu tana zuwa makarantar kullum da islamiyya ko tana zuwa ai tanason makaranta ga basira kamar Kai Kuma masu koya Mata agida suna zuwa kan lokaci
Kuma tana fahimta Dan tana aiki da ilimin kamarka ok iyanmu dama haka nakeso inaso nayi alfahari da yarinyata hakane to Bari naje shikenan Allah yayi albarka ameen iyanmu,
saikin fito aiyanzu zakaganta tazo tafiya Dani him kunfi kusa
barkanku dafatan nasameku lfy lfy kalau Dana kayi kiba sosai Dana kawu sani dagaske way nayi kiba inji kawu mudi eh kayi Mana toh shekenan abude taro da addu'a salati goma ga annabi (s a w) toh yarana da kawunana da kannena da babbar yayarmu da kannena da mahayfiyarmu nayi farincikin samun ahalina cikin koshin lfy da kwanciyar hankali Dan haka fatan alkairi agaremu Baki daya Nagode akway Mai magana kawu sani eh toh akway yarona ok muna sauraro dama ibrahim yagayamin wata guda kenan nace yabari sai kadawo tunda kakusa dawowa Kuma gashi Allah yadawo dakai magana yazomin da ita cewa kabashi manager na kanfaninka tunda ankori wancan Amma kawu sani ai nasama Masa aiki Kuma karatun dayayi baikai matsayin da za'a bashiba ko ankoreshi daga aikinne eh Mai yafaru kudine ya Bata kasan aikin banki shiya daukane to dama ya Isa kudin dayawane miliyan 10 Maikayi dasu bakomai kabiyasune ban biyasuba toh shikenan saika nema kabasu kudina bazan bayarba kuma zancan manager Babu dan nariga nasamo wani yauwa akway Mai magana haba muhammad kaduba Haba banson kananan maganganu rabiyu ya Isa Amma sulaman kaima ya,Isa kafin Raina ya baci nagama magana kunsan halina Dan haka akiyaye iyanmu kiyi magana Mana sulaman kasan halin Dan uwanka yayanka mezance gaskiyane tsuhuwa humaira kiyi shiru mommy sorry ai can yauwa gaskiya Abba kayi dayday yakamata anuna Masa kuskuransa princess bangamaba kada kata Abba kawu ibrahim yayi laifi babba Kuma yanda kace kayi dayday Dan haka zancan nema Masa afuwa Babu abashshi nangaba baya kara ciwa mutane kudunsuba humaira Abba yaushe kika fara Raina babba ba abbanki bane shima bashi hakuri akanme Abba gaskiya Bata buya koman daran dadewa saita bayyana meyasa karami inyasan gaskiya bazai gayawa nasama da Shiba sabida me sabida shi yarone abba kaifa kace dukmai gaskiya baya rashin nasara nayi shiyasa kake cigaba a rayuwa Kuma nima hakan nakeso Dan kullum cikin rokon Allah nakeyi yabani hali irin naka tunda katafi aikinnan shekara takwas kenan Kuma Yan gidannan sunsan da hakan kullum fatana nazama Mai irin halayyarka sabida Yan gidannan kaikaday kafita zakka a gidannan inaso nakasance marar tsoro da gaskiya  da nasara dan  nasawa mutane tsorona a rayukan makiya Kuma Abba tssssss tssssss tssssss kanki daya kuwa humaira Abba rufamini Baki ke wato bakinki baya shiru in manya na magana
Kuma ai nayanke hukunci shine kikeyin surutun,banza da hofi Abba hukuncin yayi Amma kowa yatafi nasa waje Sha Sha Sha
yishiru haba hajara kibarta ai nagaya Mata Amma taki sabida taurin Kai kamar ubanki muje rukayya Dan Allah kubarta Kamar wata yarinya huce muje haka  nashiga dakina na kwanta Ina kuka mainene laifina anan ke au tundazu kuka kikeyi to tashi kije kibashi hakuri Amma mommy ya,Isa kije nace ok ba komai haka natashi naje baya wajanshi mebi Yana gun tsuhuwa
ina zuwa zanshiga kenan naji Abba nakuka yanacewa way iyanmu princess Dina tacemin haka ai Nagayama Allah ba'ayimasa wayo haka zakayi Mata addu'a Dan gaskiya Muhammad halinka bayda kyau kalilanne Mai kyau Mai iya Zama dakai saimaikai zuciya nesa muhammad Kuma duk cikin halinka baka Shan giya baka Shan taba da caca baka neman Mata Amma kamar Mai tabin kwakwalwa kake Muhammad haba iyanmu dabakinki menene matsalata Dan Allah Kai kuwa keda matsala yanzu yarinyar Nan shekarinta nawa shashida Dan haka Dan Allah karka cika alkawarin daka dauka abaya iyanmu kinsan halina Dan haka gobe zankawo karshan zancan kaga irinta Muhammad kaga irin halinka basai gobaba Abba yanzu Kuma naji komai saime idan kinji banine ubanki Kaine

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now