part 1

336 8 1
                                    

nadawo maku da sabon salon littafina Mai suna gidanmu ko gidan mijina kyautane nayi Dan masoyana kuma zai kayatar daku idan da gyara kuyi mini magana kirkirarran lbrine Dan haka Dan Allah Banda satar basira bada izininaba akiyaye Nagode sosai masoyana 👃👃👃👃👃❤️💓💓💔💔💖💗💗💖💖💖💔💕💕💔💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕
taku wato Mrs garko fatan alkairi Dan Allah kuringa yawan vate da comment dannasami karfin guwar yimaku Nagode
.
Muyan kadunane a unguwar kawo wannan kenan

Sunana Aisha turaki anakirana humaira turaki sunan family name muke anfani dashi duk Zura,armu shekarata goma sha takwas 18 Ina University BUK kano shekarar farko Ina karantar pharmacy bangaran magani domin burina arayuwata shine naganni ina bada magunguna ga marassa lfy nabude kyamis ina bada magani ga talakawa kyauta Amma ina kaddara tayi halinta tayimin yankan kwauna banyi zatoba
asalin labarina ni humaira turaki mahayfina Muhammad turaki su hudune gun iyayansu tafarko hajiya saratu itace babba yaranta biyu sadik da sadika tana aure a a Kano mijinta Dan kasuwa ne itama haka sai babana Muhammad sai kannansa rabiyu malamin makarantane a secondary dake sulaija kusada Abuja yanada Mata daya  antiy rukayya yaransa daya  Yaya Ali sai karaminsu sulaiman likitane a asibitin janarar dake sulaija matarshi daya antiy sadiya Yara biyu da maisunan kakanmu Yaya nasiru da bahijja duk cikin yayuna basuyi.aureba wannan kenan::

kakanmu saluhu turaki su ukune shine babba sannan kannansa Kaka sani da Kaka mudi Kaka mudi Baitaba hayhuwaba matarsa daya Kaka jummay sai Kaka sani shima Mata daya maisuna Kaka uwale yanada yaro daya baba Ibrahim kaninsu babanmu kenan  kakanmu yarasu sai kannansa da kakarmu hajiya Aisha duk family dinmu anty saratu itace babba sai babana shine babba Dana miji acikin yayan gida uban gayya wato babana yafita zakka agidanmu yafifita karatun boko akan komai Dan ka'idane Kuma Dan dokane Yana da kudi yafi kowa kudi a family namu bayson raini bayson karya bayson kamunafinceshi bashi da mutumci idan kataboshi yafi kowa kirki da saukinkai idan kagane shi baydaukar faduwa akan komai idan yafadi to saiyadawo da abinda yarasa Yana da wayo baya dariya Saiga iyalanshi Yana taimako Amma idan yabirkice maku zaku dauka bayda hankali Amma Ras yake akway tarbiyya a gidanmu ga takura ko babana nanan ko bayanan yasa Mana tsaro sosai da masu gadi rayuwarmu kamar kurkuku wlh family house yagina Mana kamar wani karamin gari kowa da plate nasu sannan akway Wanda yafi girma shine na family meeting namu duk juma'a idan ansauko daga idi kowa yafadi matsalarsa Mai anfani Dan uban gayyar idan ya bincika yagano karya ka mutu Dan sunanka gawa bamai tsayar dashi sai Kaka itama da kyar babana yanada murdaddan ra'ayi baka sashi Abu yayi sai yaso kaifi dayane shi ga taurinkai idan ya kafe to kabarshi idan kaki mufara zaman makokin ka tsoransa akeyi manya da yaran gidan baya wasa shiyasa akebi dashi yanda yakeso Zakin zakuna kenan babana Dan gayu Mai tsafta dattijon arziki da tsiya ba'anan yayi karatuba iyakacin secondary yayi anan yayi sauran karatunshi a American yayi MBA a fannin engineering bayan Yagama yadawo gida kakanmu yace yafara aiki a wani kanfanin Kira mashina yaki yarda yaje yafara koyarwa a jamiar dake cikin Abuja mesuna Nile university Abuja anan abokanansa suka samasa Prof muhammad turaki ana haka yaga wata dalibarsa ya aura mesuna hajara sannan yazo ya auri wata maisuna mariya sannan mahayfiyata wacca yafisu duk cikin Matansa sabida kwalisatta da tsafta kunsan miji bason Mace Mai tsafta toh haka babana hartakawo baya boye hakan Kuma haramunne Kuma yasani Amma badamar kagayamasa gaskiya mahayfiyata safiyya Tasha gayamasa yadena nuna banbanci acikin Matansa idan yafison tane ya boye a zuciyarsa amma yaki sai yacimata mutunci daga fadar gaskiya harta hakura ta barshi mahayfiyata safiyya Yar garin kanoce sunzo kaduna biki yaganta tundaga lokacin suka fara soyayya kuma da iliminta Dan tagama Karatu tana koyarwa duktafi sauran matan babana ilimi da komai su ukune gun mahayfanta ita dayace mace Kuma Yar auta tana zaune agun yayanta sunusi mahayfanta sun rasu mahayfina Muhammad turaki Yana koyarwa ahaka har Allah ya azurtashi da arzuki yadawo yagina company da ake Kira motoci dake Abuja maisuna Prof muhammad turaki company
Arzukin babana sai habaka yakeyi har mutane suke kananan maganganu akai daya fuskanci haka Shine muka taso daga kaduna muka dawo Abuja dukka family dinmu yagina Mana family house a Abuja zone 4 ayanzu haka muna zaune a Abuja

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now