part 47

31 4 0
                                    

sainaci uban yarinyarnan malam,

menene tayi maki naga kinshigo ranki abace .

badole kaga raina yabaciba

yarinyarnan hartana dabakin gaya mini magana idan ba hisham yagoyi bayantaba kaga kenan yasamu lfy

way metace maki nifa baki gayaminiba kina tafaman masifa

kaji kaji abinda tagayamini malam

kenan tasan komai akanmu kenan domin bata taba yimaki hakaba ko

gaskiya malam kennan tasan niba mahayfiyar hisham bace tasan inda saratu take kennan malam

yakenan malam idan taganone

saikiyi maganinta tunkafin tayi wani abu da asirinmu zaizo yatonu hajiya

ok shikenan nasan maganinta tun ina hanya nake kiran hisham amma bay dauki kiranba nasan kuma dayazo zai kirani bari naje gida malam

gaskiya bazan barki kitafiba a wannan halinba muje musha zuma

yauwa kokefa hajiya ta malam iro malam iro na hajiya sa'adatu mutu karaba takalmin kazaba

malam kenan muje muyi mugama in karasa gida karda hisham yazo bananan kuma yazama dole naganshi domin muyi komai mugama akan yarinyarnan malam

hello malam ina yini ina gajiya yasu baba da abokiyar fadana baba uwa

sunanan lfy kamar kinsani dazu takecewa baba way yaw baki zoba shine baba tace mezakiyi mata take nemanki shine tayi shiru kuma

idan nazoma fada zamuyi ai

to humaira ya hisham

yana lfy malam

jikin nasa da sauki iceko

gaskiya yana samun sauki sosai malam sai godiya ga Allah

haka akeso ake fata Allah yakara lfy

amin amin malam ya umma da jiki

lfy gaskiya yawma taci abinci kuma tayi magana tace zatasha ruwa

wlh humaira lfy kalau take wuyace tamaidata kamar mahaukaciya wlh

hakane malam kaduba kagani malam

mutum mai rai ba abinci
sai anga damar bashi
babu ruwa sai ansammaka
kashi fitsari agurin
sannan.asaka saika gyara
bare wanka malam
sallah ma baka da damar yinta
idanma zakayi a cikin najasa
kuma kaibaka da makiya
amma katsinci kanka anmaka haka
bakasan wayeba ko mai yakesoba
uwa uba yaranta
anrabata dashi tun yana yaro
batasan koyana raye koyana maceba

GIDANMU KOH GIDAN MIJINAWhere stories live. Discover now