🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*ZYNAH*
(An Interesting Love Story 2017)
By Aisha Muhammad (Mzz Daddy 💋)
QUOTE:- "You know when you're in love when you can't fall asleep because reality is finally better than your dreams."
_I dedicate dis page to a frnd who is ready to sacrifice nd devote her tym just so she could help me b more successful while writing dis novel *Meela Adeel* my habibty her comes ur page,wit much luv 😍_
1⃣3⃣
"Guy wani rumours naji dana shiga site din school dinmu wai dis tym around kai za'a bawa president din department dinku while wannan figaggiyar yarinyar nan Rahma itace vice dinka". Sameer kenan yake fadama *ASHRAF* abunda ke shirin faruwa bayan ya gama yi mai dariya akan wai yana mafarki da aljannah. Cike da mamaki *ASHRAF* yake saboda labiran da yaji yanzu danshi iya saninshi ba'ayi vote ba tunda se anyi vote sannan kuma shi bece ze fito takaran presidency a department dinsu ba not to talk of ace harya ci, abunda ya matukar daure mai kai kenan, cike da mamaki ya kalli abokin nasa wanda shima shi yake kallo sannan yace "Yaushe na fito takara har akayi vote har naci da ni bansani ba?" ,"ka manta sanda KB yace yanaso kazama president dinsu saboda yanda yake sonka har yakeso yayi abota da kai amma baka bashi face ba" ," wen will dis f*cking KB stop getting on my nerves, ana dole abota, y would he want me to b d president" yana magana ne ranshi a bace" Sameer yace "cool guy, karka dau abun da zafi" ,"bangane kar indau abun da zafi ba, nasan he's doing all dis just to get closer to me nd i will neva give him dat chance".
Ajiyar zuciya Sameer ya sauke sannan ya kalli abokinshi tareda dafa kafadan shi sannan yace "Bros calm down nd listen to me" *ASHRAF* yayi shiru amma daka kalli shi kasan har yanzu ranshi a bace yake, ganin haka yasa Sameer ya dauko mishi bottle water a fridge me sanyi ya bude mishi sannan ya mika mishi, karba yayi tareda kafawa a baki wanda tunda ya kafa be cire daga bakinshi ba saida ya shanye rufan tas sannan ya mukurkushe roban da hannunshi tareda seta dustbin ya wurga roban ciki yana sauke numfashi alamun yasamu relief (niko nace tirkashi dama haka *ASHRAF* keda sauri hasala lalle kuwa akwai rigima😳). Seda Sameer ya tabbatar ya nutsu sannan yace " Y won't u give him a chance to become ur frnd? atleast ina lefin me sonka" wani kallon ko wannan yafara zuka ne (lol) *ASHRAF* yama Sameer kafin yace " kanada lafiya, kasan abunda kake fada, mutumin da besan inda yake mishi ciwo ba, be son karatu se aukin bribing lecturers saboda his dad is filthy rich nd dey don't give a darm, yaron da ba abunda baya sha nd wurin neman mata he's an expert, duk school an sanshi to d extent dat akayi naming dinshi baddest boy in school, shine zakace inyi befriending dinshi saboda me?, in an ganni dashi acemin me, uhm".
Cikin sanyin murya Sameer yace "kaga ni ba abunda nake nufi ba kenan, ni gani nayi in ka ja shi a jiki u will b able to change him in ur own ways, bt since u don't want dat i won't force u" cikin halin ko in kula da maganan Sameer yace "ni yanzu ba wannan ne matsala na ba, ka san yanada fans sosai kuma saboda haka cikin sauki zesamu en goyon baya subani wannan post din, ni yanzu tunani abunda zan mai da zesa ya janye ra'ayinshi cikin ruwan sanyi nakeyi"," babu wani abunda zaka mai illa ka kirashi so dat u two can have a man to man talk" ," I don't have his number"," I will get it for u" saboda *ASHRAF* ya nutsu yasa Sameer yakara da cewa "muje mu buga golf,da zan shigo naga Hamma Haydar zeshiga game room nace mai nima ina zuwa","tafi kai kadai shima fada mukeyi dashi","shikuma me yayi","cikin maye ya shigo gidan nan jiya yazo yazube a parlour yana bacci nina kai shi dakinshi,da safen ina mishi magana yana nunamin shi a kyaleshi abunda yaga dama shi zeyi" ,"Hummm toh Allah ya kauta, nidai na tafi dan na dade ban buga golf ba","adawo lfy". Sameer ya mike yafita yayinda *ASHRAF* ya kwanta tareda zubawa yarinyar da yayi draw ido yana zancen zuci,ya dade yana kallonta sannan a fili yace "y won't u show urself to me" tareda lumshe ido kaman me bacci amma a zahiri ba bacci yakeba.
**********
*Lagos, 5:35pm*"Wai ni Islam meke damunki kwana biyunan ne, kwata kwata yanzu bakida kumari, u'r looking doll nowadays, da safe da kin tashi zakici breakfast ki wuce school, da rana in kin dawo da kinci lunch se kishige daki bazaki kuma lekowa ba har dare,abinci dare ma se an nemeki, dan hiran daren da mukeyi a parlour kin daina zama meke faruwa" Momsie ce ke neman ba'asi game da changes dinda tagani tattare da Islam (haka akason uwa ta gari, da zarin taga wani hali da batasan ýaýenta dashi ba to ta tambaya kila akwai abunda ke damunsu,Allah yasa Mudace Ameen) dagowa Islam tayi ta kalli mamanta tace "do u want to knw d truth"," yes of course","Daddy ne matsala na Momsie, shine ne babban matsala na a gidan nan" baki bude Momsie ke kallonta " me kike nufi da babanki ne matsalan ki"," Momsie nasan u've notice tun ba yauba Daddy na nuna mana banbanci tsakanin ni da Sister but i've always try to hide my feelings of being disappointed by my Dad amma even today da Sister batanan still beda wani magana se nata nd dats wat hurts me d most" ta karashe zancen ta hawaye ya gangaro wa kan beautiful cheeks dinta.
Goge mata hawayen Momsie tayi tareda bata cool bt warm hug,ita da kanta tasan tama Daddynsu magana ba sau daya ko biyu ba amma yakiji, gashi abunda take tsoro na shirin faruwa wato kiyayyar *ZYNAH* a zuciyan Islam. Seda ta tabbata ta samu nutsuwa sannan tace "don't worry i will talk to ur Dad am sure he will stop, he's fond of ur sister badan komai ba but saboda sunnan Mamanshi ne da ita nd for ur information u ar nt a disappointment to anyone in dis house, so chill" kada kai kawai tayi badan ta gamsu da maganan Momsie ba. Mikewa Momsie tayi tareda cewa "do u mind joining me in d kitchen i need to finish up wat i've started for dinner","No Momsie, i need to study for tomorrow's paper","Ok,good luck"sannan ta fita itakuma ta kwanta tareda rungume teddy dinta a yayinda different thoughts ke zuwa mind dinta tareda rudin shedan.
**********
*Zaria 6:05pm*
*ZYNAH* ce da Uncle dinta suna kallon new episode na _Jennifer's dairy_ se dariya suka suna gama kallo *ZYNAH* tace " Uncle indan muka gama komai da komai zamu biya Kano wurin granny" ya kalleta yace "Kiyi addu'a by thursdta mungama komai dan naga alaman school dinnan sunada renin hankali, in mun samu by Thursday mungama komai se muje muyi mata kwana daya" cike da jindadi tace "yehhh dats my uncle" shidai murmushi yayi saboda yana ganin yarinta tattare da *ZYNAH* sosai. Suna cikin haka aka kira sallah ta wuce dakinta shi kuma ya tafi masallaci dan akwai masallaci a layin.*WASHEGARI*
Sunyi koman su da wuri suka tafi school din, koda sukaje be kira Ashanty ba saboda yanaso yayi amfani da shawaran da *ZYNAH* ta bashi. Wani saurayi suka tambaya yanuna musu inda zasu samu HOD din sukaje cikin ikon Allah suka samu ba kowa ya amshe su hannu bibbiyu dayake mutum kirki ne shi sannan yamata stamping files dinta yana cewa ta burgeshi karaman yarinya da medicine ai is nt an easy course ya nata jajanta kokarin ta, da haka suka gama suka fito, me zasu gani Ashanty ce zaune tana jiransu dayake taga shigowansu "Ina kwana" ya amsa da "lfy lau" itama *ZYNAH* ta gaisheta ta amsa tana murmushi tace "naga shigowan ku ne amma nayi mamakin da baka kirani ba shine nace bari nazo naji ko lfy" yana dan murmushin sa yace "wayan ba call card se naje waje zanyi recharge","Ok, toh yanzu meya rage muku" yace "daki ya saura mu sama mata amma mun gama komai" tace "perfect timing, dakin da nake a hostel dinmu room of 4 ne ni da wata kawai ne a ciki for nw, y nt tayi joining dinmu" ya kalli *ZYNAH* yace "do u buy d idea" cikin jindadi ganin zata zauna da wanda tasani yasa tace "y nt" haka dai sukayi komai da komai na bukata ranan, Seda ya tabbata registration ya kamallu sannan suka wuce bayan ya ci kama Ashanty purse dinta da kudi._Mzz Daddy 💋✍🏻✍🏻_
YOU ARE READING
ZYNAH
Mystery / ThrillerHere is a story of a teenage hausa girl Zynah who happens to come from a wealthy nd peaceful family but was hated by her younger sister whom she loves a lot, nd betrayed by her bestfrnd whom she tells all of her secret, nd unknowingly fall for a gu...